Akwa Ibom
Mai shari'a Joy Unwana alkaliyar kotu a jihar Akwa Ibom wacce yan bindiga suka sace ta kubuta. Gwamna Eno na jihar ya yi tsokaci kan kubutar alkaliyar.
Wasu yan bindiga da ba a tantance ko su wanene ba sun yi garkuwa da wata alkaliyar kotu a jihar Akwa Ibom a ranar Litinin, sun kuma kashe dan sanda mai tsaronta.
Alhaji Abdulsamad Rabiu mai kamfanin BUA ya sanar da cewa zai bude kamfanin man fetur a jihar Akwa Ibom. Ya sanar da ranar da matatan man za ta fara aiki.
Dangote ya samu kishiya a kasuwnacin matatar man fetur, BUA zai fara harkar a jihar Akwa Ibom a nan ba da dadewa ba, bayani ya fito daga wata mata.
Gwamnan jihar Akwa Ibom, Fasto Umo Eno, ya tabbatarwa sabbin shugabannin kananan hukumomin da ya naɗa cewa zai tsige duk wanda ba ya zama a yankinsa.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswilƙ Akpabio, ya ce ya kamata Kudu maso Kudancin Najeriya su saka wa shugaban kasa, Bola Tinubu ta hanyar zaben APC.
Kotun daukaka kara da ke zamanta a birnin Legas ta tabbatar da nasarar gwamnan jihar Akwa Ibom, Fasto Umo Eno na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP).
A watan Maris ne 'yan sanda suka kama matar auren, biyo bayan wasu kudi da ta tura zuwa kasar Spain, wanda hukumar kasar ke zargin kudaden haramtattu ne.
Kotun ɗaukaka kara ta amince da hukuncin Kotun zaɓe, ta fattaki ƙararrakin jam'iyyun AA da APC da suka kalubalanci nasarar Gwamna Umo Eno na Akwa Ibom.
Akwa Ibom
Samu kari