Jihar Adamawa
Gwamnatin jihar Adamawa ta shigar da kara kan dakataccen kwamishinan hukumar zabe ta INEC, Yunusa Hudu Ari, kan zargin aikata wasu laifukan zabe.
Wani magidanci a jihar Adamawa ya rasa ransa bayan mutumin da ke lalata da matarsa ya halaka shi. Wanda ake zargin dai ya dade yana alaka mara kyau da matar.
Rundunar 'yan sanda ta cafke shugaban kungiyar Miyetti Allah ta MACBAN a jihar Adamawa, Alhaji Jaoji Isa kan wasu zarge-zarge na badakalar kudade.
Gwamna Ahmadu Fintiri na jihar Adamawa ya amince da nadin Mustapha Amin, Galadiman Adamawa, a matsayin jagora kuma Amirul Hajj na aikin Hajjin 2024.
Wata kotu a Yola, jihar Adamawa ta garkame wani direba David Donald a gidan yari bisa zargin ya damfari wata mata sama da bokiti biyar na giyar 'burkutu'.
Yayin da Gwamnatin Tarayya ke kokarin cire tallafin wutar lantarki, Majalisar Dattawan Najeriya ta bukaci Gwamnatin da ta janye shirin a halin da ake ciki.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Fintiri, ya bayyana aniyarsa ta biyan matasa ƴan bautar kasa NYSC alawus din N10,000 duk wata domin rage radadin tsadar rayuwa.
Yayin da ake zargin akwai cin hanci da rashawa a bangaren shari'a, da alamu akwai kamshin gaskiya bayan shugabar alkalan jihar Neja ta tabbatar da haka.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Adamawa sun yi nasarar cafke wasu mutane hudu da ake zargi da yi wa kwamishinan jihar, Mohammed Sadiq fashi da sace motarsa.
Jihar Adamawa
Samu kari