
Jihar Adamawa







Aliyu Atiku Abubakar, ɗan tsohon mataimmakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce ziyarar da ya kai gidan sarkin Fufore ba ta da alaƙa da goyon bayan tsarin Fintiri.

Rahotanni sun tabbatar da cewa a kasuwannin Adamawa, Yobe da Borno, farashin masara, shinkafa, dawa da wake sun sauka sosai, amma banda na doya da dabbobi.

Rahotanni sun ce ‘yan sanda sun tabbatar da kwace adduna biyu daga wurin da lamarin ya faru, sannan an mika bincike ga sashen CID domin gudanar da cikakken bincike.

Tsohon sanata Elisha Abbo daga jihar Adamawa ya yi sababbin zarge-zarge kann shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio. Ya ce ya gaya masa za a kwace kujerarsa.

Tsohon Sanata mai wakiltar Adamawa ta Arewa, Elisha Ishaku Abbo, ya caccaki majalisa a kan yadda ake tafiyar da dambarwa Sanata Natasha Akpoti-Uduagan.

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi kira da a cigaba da tausayawa talaka a sakon shi na barka da sallah bayan gama azumin 2025.

Shugaban SDP a Najeriya, Shehu Musa Gabam ya ziyarci 'yar takarar gwamna a APC a Adamawa, Aishatu Dahiru Binani. Gabam ya bukaci mata su shiga SDP.

Shirin koyon sana’o’in Gwamnatin Adamawa zai taimaka wa matasa su samu ƙwarewa a fannoni daban-daban, rage rashin aikin yi, da ƙarfafa dogaro da kai.

Dan shugaban kasa, Seyi Tinubu ya dira a kan wasu daga cikin 'yan siyasar da su ke caccakar salon mulkin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu kan salon mulkinsa.
Jihar Adamawa
Samu kari