Jihar Adamawa
Wasu gwamnonin da wa'adinsu zai kare a shekarar 2027 na harin tafiya majalisar dattawa. Daga cikinsu akwai gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri.
A labarin nan za a ji cewa Dr. Umar Ardo, jagora a cikin jam'iyyar hamayya ta ADC ya bayyana cewa yana shari'a da jam'iyyar NDC saboda zargine take doka.
'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hare-hare a wasu kauyukan jihar Adamawa. 'Yan ta'addan sun hallaka mutane da dama yayin mummunan harin da suka kai.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri, zai fafata da dan kasuwb da ya shigo siyasa, Abdulrahaman Chakwam, domin samun tikitin takarar sanata a 2027.
Al'ummar mazaɓar Fufore da Song a jihar Adamawa sun tara Naira miliyan 22 domin sayawa Hon. Aliyu Wakil Boya fom ɗin takarar majalisar tarayya a 2027.
'Yan bindiga sun kashe Fasto Emmanuel Ezeoikwe a ƙauyen Zinal, Adamawa, a ranar 21 ga Afrilu, 2026. Jami'an tsaro sun fara bincike don kamo maharan.
A labarin nan za a ji cewa Maurice Vonobolki ya umarci dukkanin magoya bayansa da ke kananan hukumomin jihar Adamawa da su yi murabus daga jam'iyyar APC.
Tsagin ADC a jihar Adamawa ya dakatar da Atiku Abubakar da Babachir Lawal daga jam'iyyar a yau Litinin, 13 ga Afrilu, 2026, kan zargin janyo rarrabuwar kai.
An sanar da cewa za a samu karancin wutar lantarki a jihohin Gombe, Bauchi, Taraba, Yobe, Borno, Filato da Adamawa a Arewacin Najeriya saboda wani gyara.
Jihar Adamawa
Samu kari