Jihar Adamawa
Jam'iyyar APC mai mulki ta sanar da Gwamna Caleb Mutfwang da Ahmed Tijjani Galadima a matsayin yan takarar gwamna a jihohin Filato da Adamawa gabanin 2027.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri ya yi garambawul a gwamnatinsa. Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri ya sauyawa wasu kwamishinoni wuraren aiki.
Allah ya yi wa daya daga cikin maniyyatan da za su tashi zuwa kasar Saudiyya. Maniyyaciyar wadda ta fito daga jihar Taraba ta rasu awanni kafin su tashi.
Wata maniyyaciya daga Adamawa, Aishatu Muhammadu, ta rasu sakamakon ciwon zuciya a ranar 9 ga Mayu, 2026, yayin da take kan hanyar zuwa Madina a Saudi Arabiya.
A labarin nan, za a ji dan tsohon mataimakin shugaban kasa, Adamu Atiku ya bayyana dalilin da ya sa ya amince ya fito neman takarar Sanata Adamawa ta Kudu a ADC.
A labarin nan, za a ji cewa makusantan mai neman takarar Sanata a Taraba, Bello Badejo sun bayyana cewa an dauke ubangidansu bayan ya gana da magoya baya.
Gwamna Ahmadu Fintiri ya sanar da cewa zai bayyana wanda yake so ya gaje shi a mako mai zuwa bayan tuntuɓar juna da ganawa da Dr. Salihu Mustapha a 2026.
Wasu gwamnonin da wa'adinsu zai kare a shekarar 2027 na harin tafiya majalisar dattawa. Daga cikinsu akwai gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri.
A labarin nan za a ji cewa Dr. Umar Ardo, jagora a cikin jam'iyyar hamayya ta ADC ya bayyana cewa yana shari'a da jam'iyyar NDC saboda zargine take doka.
Jihar Adamawa
Samu kari