Jihar Adamawa
Kwamishinan noma na jihar Adamawa, Farfesa David Jatau, ya yi bankwana da duniya. Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri, ya yi ta'aziyya kan rasuwar.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Adamawa ta magana kan batun cewa tana shirin sauya dan takararta na gwamna. Ta bayyana cewa ta gamsu da zabin da ta yi.
Gwamnan Adamawa, Ahmadu Fintiri, ya nada tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya, Boss Mustapha, a matsayin wakilin jihar a Asusun Tsaron Arewacin Najeriya.
Jam'iyyar adawa ta PDP ta samu nasarar lashe zaben shugabannin kananan hukumomi 21 da kansiloli fiye da 200 a jihar Adamawa da ke Arewa maso Gabas.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri ya umarci jami'an da ya ba mukaman siyasa da su koma jam'iyyar APC cikin sa'o'i 48 ko ya kore su daga aiki.
Rundunar ‘yan sandan jihar Adamawa ta sanar da cewa jami'anta sun cafke wasu mutum biyu da ake zargi suna aikata fashi da makami a karamar hukumar Yola ta Arewa.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal ya sake sukar hanyar da Atiku Abubakar ya bi ya samun takarar shugaban kasa a jam'iyyar ADC.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya tanka wa Babachir Lawal, ya ce tsohon sakataren gwamnatin Najeriya na neman raba kan yan Najeriya.
Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya, Babachir Lawal, ya ce ya fice daga ADC ne saboda rashin adalci a zaɓukan cikin gida da ya ce an karkatar da alakarta.
Jihar Adamawa
Samu kari