Jihar Adamawa
’Yan Najeriya sun yi asarar kuɗi masu tarin yawa a PXES bayan tsarin saka jari ya daina biyan riba, yayin da wasu suka kai hari ofisoshinsa a Adamawa da Kogi.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya aika wa Atiku Abubakar saƙo, yana mai cewa ya koma kula da sarautar Waziri Adamawa saboda shekarunsa sun yi yawa don jagorantar Najeriya.
Rundunar yan sandan Adamawa sun gurfanar da Dahiru Garba mai shekaru 87 bisa zargin sare hannun alkalin kotun Fufore da adda yayin zaman shari’a.
Akalla mutane 11 sun mutu bayan da ake zargin 'yan ta'addan Boko Haram ta kai hari Zaranga a Adamawa, inda aka kona gidaje tare da yin harbe-harbe
Shugaba Bola Tinubu ya bukaci Najeriya ta samu shugabannin da za su fifita amfanin jama’a kan son kai, yayin da Boss Mustapha ke bikin cika shekaru 70.
Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana cewa ya kafa AUN a Yola domin saka jari a ilimi da ci gaban Arewa, ba neman riba ba, tare da tallafa wa Almajirai.
Gwamna Ahmadu Fintiri ya buƙaci shugabannin Arewa su daina zargin Shugaba Bola Tinubu kan tsaro, yana mai cewa lokaci ya yi da za a fuskanci gaskiya.
Dan takarar gwamna na ADC a Adamawa, Suleiman Omar, ya bukaci Atiku Abubakar ya daina tsoma baki, yana mai cewa batun sauya sunansa na gaban kotu.
Dakarun sojojin rundunar Operation HADIN KAI sun kashe ‘yan Boko Haram/ISWAP 21 tare da lalata sansaninsu a yankin tsaunin Kopre na Jihar Adamawa.
Jihar Adamawa
Samu kari