
Jihar Adamawa







Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal ya gargadi Bola Tinubu kan zaben 2027 inda ya ce dole ya sasanta da Arewacin kasar domin samun nasara.

Hukumar zabe ta kasa (INEC) ta kalubalanci tsohon kwamishinan zaben jihar Adamawa, Hudu Ari ya kare kansa a gaban kotu kan zarge-zargen da ya gabatar.

Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya miƙa sakon ta'aziyya bisa rasuwar fitaccen malamin addinin islama a jihar Adamawa, Sheikh Ibrahim Modibbo Daware.

Bayan korarsa daga aiki da Bola Tinubu ya yi, tsohon kwamishinan INEC a jihar Adamawa, Hudu Ari, ya jaddada cewa Sanata Aisha Binani ce ta lashe zaben gwamna.

An yi rashin babban malamin Musulunci a jihar Adamawa, Sheikh Abubakar Daware, tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya tura sakon ta'azziya.

Wasu bama-bamai da aka binne a hanyar Borno zuwa Adamawa ta yi sanadin mutuwar mutum 2, bayan motarsu da ke kan hanyar kasuwa ta taka IED a hanyar zuwa kasuwa.

Dan uwan Malam Nuhu Ribadu ya zama sarki bayan Gwamna Ahmadu Fintiri ya nada shi a matsayin Sarkin Fufore, sabon masarautar da aka kafa a jihar Adamawa.

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar ya ziyarci tsohuwar ƴar takarar gwamnan Adamawa a inuwar APC, Sanata Aishatu Binani a gidanta da ke Abuja.

Bayan dakatar wasu daga cikin Kwamishinonin zabe a jihohin Najeriya, Shugaba Bola Tinubu ya nemi amincewar Majalisar Dattawa don korarsu su guda uku.
Jihar Adamawa
Samu kari