Jihar Adamawa
An sanar da cewa za a samu karancin wutar lantarki a jihohin Gombe, Bauchi, Taraba, Yobe, Borno, Filato da Adamawa a Arewacin Najeriya saboda wani gyara.
Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa akwai fargabar ambaliyar ruwa a wasu jihohi 10 na Najeriya. Ta ambaci Taraba, Adamawa, Benue, Ogun Delta a cikinsu.
Jami'an tsaron Najeriya sun kama wasu mutane uku 'yan kungiyar Boko Haram suna tsara yadda za su kai hari a Adamawa. An kama John Ado cikin 'yan Boko Haram.
Hukumar hasashen yanayi ta Najeriya (NiMet) ta sanar da cewa za a yi ruwan sama jihohi irinsu Kaduna, Yobe, Gombe, Adamawa, Taraba da sauransu a Arewa da wasu jihohi
Masanin taurari kuma mai sharhi kan duba wata, Adamu Ya'u da aka fi sani da dan America ya ce dole za a cika azumi 30 saboda ba za a ga wata ba a yau Laraba.
A labarin nan, za a ji cewa dan tsohon Mataimakin Shugaban kasa, Adamu Atiku ya sanar da ajiye mukaminsa na kwamishina a gwamnatin Ahmadu Fintiri na Adamawa.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri, ya yi magana kan zaben shugaban kasa na shekarar 2027. Ya ce ya kamata a bar Kudu ta kammala shekara takwas.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri, ya yi magana kan komawarsa jam'iyyar APC da ke mulki a Najeriya. Gwamnan ya bayyana cewa bai shiga don ya kori wani ba.
Yayin da ake ta zuga malamai su fito takara, Sheikh Abubakar Mukhtar Yola ya nuna rashin jin dadinsa kan kiraye-kirayen da ake yi masa na ya nemi takarar gwamna.
Jihar Adamawa
Samu kari