Jihar Adamawa
Sanata Elisha Abbo da aka rusa zabensa ya roki Shugaba Tinubu da ya dakatar da rantsar da alkaliyar da ta rusa zabensa saboda ba ta san aikinsa ba ko kadan.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP a zaben 2023, Atiku Abubakar, ya taya Gwamna Fintiri na jihar Adamawa murnar nasarar da ya samu a Kotun Koli.
Kotun Koli, a hukuncin ta na karshe da ta yanke kan shari'ar zaben gwamnan jihar Adamawa, ta ayyana Ahmadu Fintiri matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar.
A ranar Litinin, 29 ga watan Janairu, Kotun Koli ta tanadi hukunci a ‘karar da Aisha Binani ta daukaka na neman a tsige Gwamna Ahmadu Fintiri na jihar Adamawa.
Wata daliba mai suna Jamima Shetima Balami ta dauki ranta ta hanyar shan wani abu da ake kyautata zaton gubar bera ne a jihar Adamawa bayan rabuwa da saurayinta.
Dakarun yan sanda da haɗin guiwar mafarauta sun yi nasarar sheke masu garkuwa 3 yayin da suka yi yunkurin sace wasu mutum biyu a jihar Adamawa jiya Laraba.
Ma'aikatan wani otel da ke Yola sun gano gawar wata mata cikin yanayi mara kyau bayan wani mutum da suka taho otel din tare ya fita da cewa zai dawo ba da dadewa ba.
Mai shari'ar Okoro, shugaban kwamitin mutum biyar na Kotun Koli ya yanke hukunci kan shari'ar zaben gwamnan jihar Adawa. Ya tabbatar da nasarar Ahmadu Fintiri.
Rundunar 'yan sanda a jihar Adamawa ta tabbatar da cewa wasu 'yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun farmaki garin Kwapre da ke karamar hukumar Hong a jihar.
Jihar Adamawa
Samu kari