![An shiga jimami bayan Nuhu Ribadu ya yi babban rashi a rayuwarsa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/91e2cc4324460169.jpeg?v=1)
Jihar Adamawa
![An shiga jimami bayan Nuhu Ribadu ya yi babban rashi a rayuwarsa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/91e2cc4324460169.jpeg?v=1)
![Bullar annoba ta sanya an kulle makarantu a jihar Adamawa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/2c9f0590c7f60472.jpeg?v=1)
![An samu barkewar wata cuta a Adamawa, mutum 42 sun rasa ransu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/475bf6f98d0b46d1.jpeg?v=1)
![Yadda matsalar ruwa ke haifar da wahalar rayuwa a Arewacin Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/409b1e8c2dfb4d18.jpeg?v=1)
![TCN: Ana kokarin gyara wutar lantarki bayan jihohi 3 sun shiga cikin Duhu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/f58ccc99f1373179.jpeg?v=1)
![Rundunar 'yan sandan Adamawa ta kama 'yan shila 49](https://cdn.legit.ng/images/360x203/8c1d98454dc37d73.jpeg?v=1)
![An samu tashin mummunar gobara a babbar kasuwar jihar Adamawa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2fefdb62e5c605d5.jpeg?v=1)
An samu tashin wata mummunar gobara a kasuwar garin Yola d ake karamar hukumar Yola ta Kudu a jihar Adamawa. Shagunan 'yan kasuwa masu yawa sun lalace.
![Sojoji sun cafke hatsabibin ɗan ta'adda da ya yi ajalin janar din soja da wasu sojoji 3](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e50a70ef41d345bd.jpeg?v=1)
Rundunar sojojin Najeriya ta na ci gaba da samun nasara kan 'yan ta'adda bayan sake cafke kasurgumin dan ta'adda da ke nema ruwa a jallo a jihar Adamawa.
![Nyako: An gano yadda Buhari ya yi kokarin amfani da Minista a shari'ar tsohon gwamna](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c53fdbb51200af02.jpeg?v=1)
Tsohon Atoni-janar, Michael Aondaokaa ya bayyana yadda tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya yi kokarin janye karar da ake yi kan Murtala Nyako.
![Dubu ta cika: An kama hatsabiban masu garkuwa da mutane da ake nema ruwa a jallo a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3606cbc172d470e8.jpeg?v=1)
Rundunar ƴan sandan jihar Adamawa ta yi nasarar cafke wasu ƴan bindiga masu garkuwa da mutane waɗanda ta jima tana nemansu ruwa a jallo, sun shiga hannu.
![Gwamnan PDP ya dauki matakin shari'a kan dakataccen kwamishinan zaben INEC, bayanai sun fito](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2c9f0590c7f60472.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Adamawa ta shigar da kara kan dakataccen kwamishinan hukumar zabe ta INEC, Yunusa Hudu Ari, kan zargin aikata wasu laifukan zabe.
![Kwarto ya halaka mijin matar da yake lalata da ita a Adamawa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/bc7f1535785487fd.jpeg?v=1)
Wani magidanci a jihar Adamawa ya rasa ransa bayan mutumin da ke lalata da matarsa ya halaka shi. Wanda ake zargin dai ya dade yana alaka mara kyau da matar.
![Shugaban Miyetti Allah ya shiga hannun jami'an tsaro, an bayyana matakin gaba](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7bd2776eabdb52a6.jpeg?v=1)
Rundunar 'yan sanda ta cafke shugaban kungiyar Miyetti Allah ta MACBAN a jihar Adamawa, Alhaji Jaoji Isa kan wasu zarge-zarge na badakalar kudade.
![Hajj 2024: Gwamna Fintiri ya nada sabon Amirul Hajj na jihar Adamawa, an samu karin bayani](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6be67696e1c54146.jpeg?v=1)
Gwamna Ahmadu Fintiri na jihar Adamawa ya amince da nadin Mustapha Amin, Galadiman Adamawa, a matsayin jagora kuma Amirul Hajj na aikin Hajjin 2024.
![Adamawa: An garkame direba a kan laifin kwankwade bokiti 5 na burkutu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/aae2196ac9c231c1.jpeg?v=1)
Wata kotu a Yola, jihar Adamawa ta garkame wani direba David Donald a gidan yari bisa zargin ya damfari wata mata sama da bokiti biyar na giyar 'burkutu'.
Jihar Adamawa
Samu kari