Abuja
Yayin da Gwamnatin Tarayya ke kokarin cire tallafin wutar lantarki, Majalisar Dattawan Najeriya ta bukaci Gwamnatin da ta janye shirin a halin da ake ciki.
Masu sayar da fetur a bayan fage da aka fi sani da 'yan bumburutu sun fara sayar da lita 1 akan naira 1,000 yayin da aka fara wahalar mai a Legas, Abuja da Ogun.
Jam’iyyar APC a Najeriya ta ayyana zaben fidda gwanin jihar Edo wanda bai kammala ba bayan bayyanar 'yan takarar jam'iyyar har guda uku bayan kammala zaben.
Mambobin majalisar dattawan Najeriya sun fara muhawara mai dumi kan kuɗin N29tr da gwamnatin tarayya ta karɓa daga CBN kuma ta laƙume, za a yi bincike.
Hukumar hana fasa kwauri ta kasa ta ce za ta rabawa 'yan Najeriya kayan abincin da ta ƙwace daga hannun masu laifi da nufin saukakawa mutane wahalar da nake ciki.
Tun bayan cire tallafin mai a Najeriya aka shiga wani hali a kasar, Ministan Tinubu ha fadi hanyoyin da suke bi don dakile matsalar wanda suka gada daga Buhari.
Hukumar yaki da rashawa (EFCC) ta kai sumame ofishin wasu 'yan canjin kudi a Abuja, sun yi awon gaba da mutane 50 da ake zargin suna tsawwala farashin dala.
AEDC yana barazanar yanke wutan Aso Villa, barikin sojoji saboda rashin biyan kudin wutar lantarki. Daga yanzu zuwa 28 ga Fubrairu ake bukatar a biya duk wani bashi.
Matakin dakatar da ayyuka manyan tankokin dakon man fetur da ƙungiyar NARTO ta ɗauka ya haddasa dogon layi da ƙarancin kan fetur a birnin tarayya Abuja.
Abuja
Samu kari