Bola Tinubu
Idan za a iya tunawa kotun sauraron kararrakin zabe a ranar Laraba, 6 ga Satumba, da tabbatar da sakamakon zaben shugaban kasa na 25 ga watan Fabrairu da ya bawa B
Festus Keyamo, ministan sufurin jiragen sama da cigaban sararin samaniya, ya ce dan takarar shugaban kasa na PDP, Atiku Abubakar, ba zai iya gamsar da cewa shedar k
Bayan yaye 'yan N-Power, gwamnatin Tinubu ta ce za ta kawo shirin da zai dauki matasa sama da miliyan 5 aiki a cikin shekaru 5 da ke tafe nan ba da jimawa ba.
Gwamnatin tarayya ta yi magana kan dalilan da suka sanya ta dakatar da shirin N-Power har sai baba-ta-gani. FG ta ce akwai kurakuran da za ta bincika kan shirin.
Ƴan Najeriya da dama ba su ji daɗin dakatar da shirin N-Power ba wanda gwmanatin shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ta yi. Shirin ya daɗe yana tallafawa.
Jam'iyyar NNPP ta mayarwa Atiku da martani cewa ya daina neman janyo dan takararta, Rabiu Kwankwaso cikin shari’arsa ta kalubalantar zaben nasara Shugaba Tinubu.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya shigar da sabbin shaidu na yin amfani da takardun bogi kan shugaban ƙasa Bola Tinubu.
Za a ji labari bayan shekaru kusan 7, Gwamnatin Tarayya ta dakatar da tsarin N-Power. Tsarin ya taimaka wajen rage yawan masu zaman kashe wando a Najeriya.
Farfesa Farooq Kperogi ya bayyana cewa Shugaba Tinubu ya yi ganganci ba satifiket din da ya kamata ya mika ga hukumar zabe ta INEC ba kenan tun farko.
Bola Tinubu
Samu kari