Bola Tinubu
Bola Ahmed Tinubu ya yi bayanin hikimar daidaita farashin kasashen waje, ya ce kishin kasa ya jawo ya karya darajar Naira da nufin bunkasa tattalin arzikin kasa
Tsohon gwamnan jihar Benuwai da ya gabata, Samuel Ortom, ya musanta rahoto da ke yawo a soshiyal midiya cewa Tinubu ya zaɓe shi a cikin waɗanda zai ba Minista.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bar mahaifarsa ta Daura, jihar Katsina don baki na yi masa zarya safe, rana, dare don hana shi samun shirun da yake so.
Tsohon dan majalisar Kaduna, Bola Ahmed Tinubu da ya binciki tsoffin ministocin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari sannan ya kwato kudaden da aka wawure.
A kusan watansa na farko da Shugaba Tinubu ya yi a ofis, ya aiwatar da wasu muhimman ayyuka da suka girgiza kasa, inda har yanzu 'yan Najeriya ke shaida wasu.
Babban jigon NNPP kuma tsohon makunsancin Buhari, Buba Galadima, ya ce abinsa Yakubu, ciyaman din INEC ya aikata ya zarce laifukan Emefiele muni a Najeriya.
Ko da an yi canjin takardun kudi daf da zaben 2023, Bola Ahmed Tinubu ya ce ya sa ran zai yi nasara a zaben 25 ga watan Fabrairu duk da kalubale da ya fuskanta.
Jam'iyyar adawa ta PDP a jihar Edo ta yabawa shugaban kasa, Bola Tinubu kan matakan da ya dauka na cire tallafin mai wanda hakan zai inganta tattalin arziki.
Jigo kuma dattijo a jam'iyyar NNPP, Buba Galadima ya bayyana cewa ba abin da dan takarar jam'iyyarsu ta NNPP, Rabiu Kwankwaso ya ce musu akan komawarsa APC.
Bola Tinubu
Samu kari