Bola Tinubu
Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cire tallafin mai da shugaban kasa, Bola Tinubu ya yi da cewa ya kara jawo matsaloli na yunwa musamman a Arewacin kasar.
Yanzu haka shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya isa jihar Ogun inda ya kai ziyara karon farko bayan karɓan jagorancin ƙasar daga hannun Buhari.
Tafiyar Shugaban ƙasa Bola Tinubu zuwa ƙasar waje kwanaki kaɗan bayan hawa mulki, ya ɗora ne daga al'adar da shugabannin ƙasar nan tun daga 1999 su ke da ita.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, zai kai ziyara ta musamman ga wasu sarakuna a Abeokuta da Ijebu Ode na jihar Ogun yau Alhamis, 29 ga watan Yuni, 2023
Za a ba kamfanonin raba wuta damar su kara farashi. An kammala aiki a kan sabon farashi, abin da ya rage kurum shi ne a zauna da shugaban kasa, Bola Tinubu.
Jiga-jigan APC sun fallasa yadda ‘Dan takaran Gwamna, Ovie Omo-Agege ya hada-kai da Jam’iyyar LP. Tsohon mataimakin shugaban majalisar ya yi wa Peter Obi aiki
Jigon jam'iyyar APC, Tein Jack-Rich ya musanta zargin da ake yi na cewa ya bai wa Gbajabiamila cin hancin kuɗaɗe N500 domin a sanya shi cikin ministocin Tinubu.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya ce nan gaba Nageriya zata samu zaman lafiya da kwancuyar hankali, saboda haka akwai buƙatar kowa ya sadaukarwa da hadaya.
Wata ƙungiyar Fulani makiyaya ta nemi Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, da ya riƙa tunawa da Fulani a cikin gwamnatinsa , inda ta buƙaci a riƙa basu tallafi.
Bola Tinubu
Samu kari