Bola Tinubu
Rahoton da Bankin Duniya ya fitar ya yi bayani mai tsoratarwa a kan tattalin arzikin Najeriya. Darajar Naira da Kwanza sun fi kowane sukurkucewa a Afrika.
Atiku Abubakar ya hurowa Bola Tinubu wuta, lauya mai kare shugaban a kan batun ‘Afolabi’ da ake zargin ya fito a takardarsa ta gama sakandare ko hidimar kasa (NYSC).
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Labour, Peter Obi ya yi fatali da rokon Atiku Abubakar na neman hadin kai don kwato mulki a hannun Shugaba Bola Tinubu.
Atiku Abubakar ya fadi abin da bai taba fada ba, ya ce ACP na zuwa, sai aka karbe duka lasisin kamfanoninsa, ya ce ‘yan APC sun rabawa junansu kasuwancinsa.
Da alama za a koma zamanin wahalar mai a Najeriya saboda tsadar kaya. ‘Yan kasuwa da dillalai sun shiga mawuyacin hali a sakamakon tashin farashin litar man fetur
Tsohon Ministan sufuri ya yaudari APC, ya hada-kai da Atiku Abubakar a zaben 2023. Magoya baya da wasu jagororin APC a Ribas sun zargi Rotimi Amaechi da zagon-kasa
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya ce bai fara fadan shari'a da shugaban ƙasa Tinubu domin ya daina ba, sai Kotu ta yi hukunci.
Dan takarar shugaban kasa a PDP, Atiku Abubakar ya soki tsarin tikitin Musulmi da Musulmi, ya ce bai dace da Najeriya ba idan aka duba bambancin addini a kasar.
Alhaji Atiku Abubakar, ya bayyana cewa ko kaɗan bai taɓa gigin cin amanar Bola Ahmed Tinubu ba a lokacin da suka ƙulla kawancen siyasa a zaɓem 2007.
Bola Tinubu
Samu kari