Olusegun Obasanjo
Fadar shugaban kasa ta caccaki Olusegun Obasanjo inda ta ce nasarorin Bola Tinubu cikin shekara biyu sun fi na PDP daga 1999 zuwa 2007, duk da matsin tattalin arziki
A labarin nan, za a ji yadda shugabannin duniya da na kasar nan suka fara tura sakon ta'aziyya ga Najeriya da iyalan Muhammadu Buhari bayan rasuwarsa.
Yayin da aka ƙaddamar da ADC a matsayin dandalin hadaka a zaben 2027, a baya, tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ya raba kafa irin haka a 2019.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya kuma ɗan takara a zaɓen shugaban ƙasa na 1999, Cif Olu Falae ya ce ba Obasanjo ba ne ya samu nasara a zaben 1999.
Tsohon gwamnan jihar Abia, Sanata Orji Kalu ya bayyana cewa babu abin da ya samu a matsayin gwamna na shekara takwas sai kuɗinsa da ya kashe wa al'umma.
Obasanjo ya ce Janar Abacha ne ya kitsa kashe MKO Abiola, Shehu Yar'Adua da shi kansa a gidan yari. Ya ce an kashe Abiola da Yar'Adua, amma Allah ya tsare shi.
A wannan labarin, za ku ji cewa Sule Lamido ya tona yadda ya roki Yar’Adua kada ya yi rigima da Obasanjo kan batun wutar lantarki da rikicin siyasa a majalisa.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya bayyana yadda shi da marigayi Abubakar Rimi suka yi fatali da tayin cin hanci da marigayi Abba Kyari kan takara.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya ce sakacin shugabannin da suka biyo bayan Obasanjo ya haifar da matsalar tsaro a ƙasar nan.
Olusegun Obasanjo
Samu kari