
Ayo Fayose







Za a ji labari an yi hira da Ayo Fayose wanda ya yi Gwamna sau biyu a Jam’iyyar PDP, a tattaunawar ne aka ji tsohon Gwamnan ya tabo Bola Ahmed da jam’iyyar PDP.

Babban jagoran PDP a Kudu, Ayo Fayose ya fito karara ya fadawa Duniya wanda ya goyi baya a zaben 2023 duk da ya yi alwashin ba zai karbi aiki a gwamnatinsa ba,

Shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya karɓi bakuncin tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose, a fadar shugaban ƙasa da ke babban birnin tarayya Abuja.

A kan batun janye tallafin man fetur, Ayo Fayose ya na goyon bayan BolaTinubu. Litar mai ya kai N550, amma jagoran na PDP ya ce Gwamnatin Tinubu tayi daidai

Jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ta soke dakatarwar data yiwa tsohon gwamnan Ekiti, Ayodele Fayose, tsohon gwamnan Katsina, Ibrahim Shema, Anyim Pius ds

Ana kokarin fatattakar Shugaban Jam’iyyar PDP na kasa, Sanata Iyorchia Ayu daga ofishinsa. Abubuwan sun cabe a sakamakon majalisar NWC da ta ladabtar da wasu.

Ayodele Fayose, tsohon gwamnan Ekiti ya zargi yan siyasan Najeriya da laifin jefa kasar cikin matsalolin da take ciki. Jigon PDPn ya furta hakan ne a wata hira.

Ayodele Fayose yana cikin ‘Yan siyasar da Jam’iyyar PDP ta dakatar da su. ‘Dan siyasar ya maidawa Uwar jam’iyya martani ta bakin Lere Olayinka a wani jawabi

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose ya ce yan siyasa da masu rike da madafun iko ne suka jefa Najeriya a matsaloki, ya ce babu abun da ya sauya tun 1979.
Ayo Fayose
Samu kari