!["Dalilin da ya sa 'yancin cin gashin kan kananan hukumomi ba zai yi aiki ba" Inji Tsohon gwama](https://cdn.legit.ng/images/560x315/29f65b6f1931a07e.jpeg?v=1)
Ayo Fayose
!["Dalilin da ya sa 'yancin cin gashin kan kananan hukumomi ba zai yi aiki ba" Inji Tsohon gwama](https://cdn.legit.ng/images/560x315/29f65b6f1931a07e.jpeg?v=1)
![Yahaya Bello: Jerin tsofaffin gwamnoni da suka yi wa EFCC turjiya a lokacin cafke su](https://cdn.legit.ng/images/560x315/e1f8a87cf9fb9938.jpeg?v=1)
![Tsohon gwamna ya tona boyayyun bayanai a kan bashin da Buhari ya karbo](https://cdn.legit.ng/images/360x203/68fa456af3c94335.jpeg?v=1)
![Fayose ya fusata yayin da ya tsare wani minista kan karya dokar tuki, bidiyon ya yadu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/e7ff56d4db1cabe7.jpeg?v=1)
![Saura kiris da Buhari ya nada ni mukami a 2015, in ki karbar kujerar - Tsohon Minista](https://cdn.legit.ng/images/360x203/a19db5c6281c4b93.jpeg?v=1)
![Rikicin PDP: Gwamna Adeleke ya gana da Fayose, ya bayyana sabon lissafinsu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/e04665db36b0b14c.jpeg?v=1)
![Tsohon gwamna ya fadawa Ganduje muhimmin abin da Tinubu yake bukata wajensa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/26d5320e89b5d5ab.jpeg?v=1)
Kayode Fayemi ya fadawa Abdullahi Ganduje abin da Bola Tinubu yake bukata. A cewar tsohon Gwamnan Ekiti, shugaban kasa bai bukatar zakin baki a Aso Rock.
![Ministan Jonathan Ya Shaidawa Kotu Yadda Aka ba Tsohon Gwamna N1.2bn a Lashe Zabe](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7b029d7c52b79896.jpeg?v=1)
Sanata Musiliu Obanikoro ya ce sun damkawa Ayo Fayose Naira Biliyan 1.2 daf da zaben Ekiti. Ranar 27 ga watan Fubrairu za a cigaba da sauraron karar a kotu.
!["Juyin Mulkin Gabon Ya Faranta Min Rai Sosai", Fayose Ya Bayyana Dalili](https://cdn.legit.ng/images/190x107/790bd823dce24ab9.jpeg?v=1)
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose, ya bayyana cewa ya ji dadin abun da ya faru a Gabon bayan sojoji sun kwace mulki a kasar mai arzikin man fetur.
![Ganduje, Tinubu Da Wasu Gwamnoni 10 Da Suka Yi Rigima Da Mataimakansu a Siyasa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3fae2b67a3b35b75.jpeg?v=1)
A yanzu babu jituwa tsakanin Gwamna Godwin Obaseki na jihar Edo da Philip Shaibu. Mun tattaro inda aka samu irin wannan rigima saboda sabanin siyasa a tarihi.
![Shari'ar Emefiele: Fayose Ya Ba Tinubu Shawara Kan Matakin Da Ya Kamata Ya Ɗauka a Kan DSS](https://cdn.legit.ng/images/190x107/78882955f43e08cf.jpeg?v=1)
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose ya caccaki jami'an tsaro na farin kaya (DSS) kan abinda ya faru tsakaninsu da jami'an Hukumar gidajen gyaran hali.
![Jerin Shahararrun Yan Siyasa Da Suka Ki Amsar Tayin Zama Ministocin Shugaban Kasa Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/91548849b0806b11.jpeg?v=1)
Wasu fitattun yan siyasa kamar su Bode George, Ayodele Fayose da Nasir El-Rufai sun ce ba za su karbi mukaman ministoci ba idan Shugaban kasa Tinubu ya zabe su.
![Ta Bayyana: Bangaren Atiku Sun Tona Dalilin Ziyarar Fayose Wurin Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d7614be28844905c.jpeg?v=1)
Hadimin Atiku Abubakar, Mista Phrank Shaibu ya caccaki tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose bisa kalamansa da ziyarar da ya kai wa Shugaba Bola Tinubu.
![Da Gaske Wike ‘Karamin Mahaukaci Ne’? Hadimin Atiku Ya Yi Martani Ga Furucin Fayose](https://cdn.legit.ng/images/190x107/0406cbe418228eae.jpeg?v=1)
Hadimin Atiku Abubakar, Phrank Shaibu, ya ce tsohon gwamnan jihar Ekiti Ayodele Fayose, ya yi daidai da ya bayyana Nyesom Wike a matsayin karamin mahaukaci.
![Tsohon Gwamnan Ekiti Ya Ambaci Jigon PDP da Wajibi Yana Cikin Ministocin Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/19d669e30a65f84b.jpeg?v=1)
Za a ji labari an yi hira da Ayo Fayose wanda ya yi Gwamna sau biyu a Jam’iyyar PDP, a tattaunawar ne aka ji tsohon Gwamnan ya tabo Bola Ahmed da jam’iyyar PDP.
Ayo Fayose
Samu kari