JAMB
Kwamitin binciken da gwamnan jihar Anambra ya kafa ya tabbatar da cewa, Mmesoma Ejikeme ta jirkita sakamakon jarabawar JAMB da ta zauna a watan Mayu, 2023.
Dalibar da ta fi kowa samun maki a jarabawar JAMB ta bana mai suna Kamsiyochukwu Umeh, ta samu kyautar kudade har naira miliyan 2.5 daga wani kamfanin kayan.
Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandire wato JAMB, ta sha samun dalibai da dama da laifukan buga sakamako na bogi a tsawon shekarun da ta.
Daga karshe, Ejikeme Mmesoma, dalibar nan da ta haddasa ruɗani kan sakamakon da ta samu a jarabawat UTME 2023 ta aminta da cewa ainihin makin da ta ci 249.
Tsohuwar ministar ilimi a Najeriya, Obiageli Ezekwesili, ta ce har yanzun tana nan kan bakarata kuma ya zama wajibi JAMB ta bada amsoshin wasu tambayoyin kan.
Hukumar shirya jarabawar shiga jam'ia (JAMB) ta kammala bincikenta kan Mmesoma Ejikeme, ɗalibar da ta yi ƙaryar cin maki 362. JAMB ba ita kaɗai ba ce ta yi haka
Ejikeme Mmesoma, ɗaliba daga jihar Anambra wacce ta zo na ɗaya a yawan makin JAMB ta ce bata san yadda ake buga sakamakon bogi bba balle ta kara wa kanta maki.
Hukumar shirya jarrabawar JAMB ta bayana cewa, bata san da cewa daliba ta ci maki 362 ba, saboda a iyakar saninsu, 249 ta samu a jarrabawar da aka yi kwana nan.
Hukumar shirya jarrabawar JAMB ta bayyana cewa, za ta amince dalibai su ke rubuta jarrabawa ta hanyar amfani da wayoyin hannu a lokacin UTME da DE a koyaushe.
JAMB
Samu kari