JAMB
Yayin da ta fallasa aika-aikar da dalibar nan Mmesoma Ejikeme, ta yi na kara makin JAMB dinta, Aisha Yesufu ta bukaci a tsige shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.
Festus Keyamo ya bayyana cewa ya kamata a bari Mmesoma Joy Ejikeme ta samu gurbin shiga jami’a daidai da ainahin makin da ta samu a sakamakon jarrabawar UTME.
Bayan kusan mako ɗaya ana kai kawo, kwamitin binciken Anambra ya yi bayanin abinda ɗalibar nan ta faɗa yayin amsa laifinta na kirkirar makin JAMB da hannunta.
Kwamitin bincike na jihar Anambra ya buƙaci Mmesoma Ejikeme da ta gaggauta bayar da haƙuri ga hukumar JAMB da makarantar Anglican Girls’ Secondary School, Nnewi
Kwamitin binciken da gwamnan jihar Anambra ya kafa ya tabbatar da cewa, Mmesoma Ejikeme ta jirkita sakamakon jarabawar JAMB da ta zauna a watan Mayu, 2023.
Dalibar da ta fi kowa samun maki a jarabawar JAMB ta bana mai suna Kamsiyochukwu Umeh, ta samu kyautar kudade har naira miliyan 2.5 daga wani kamfanin kayan.
Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandire wato JAMB, ta sha samun dalibai da dama da laifukan buga sakamako na bogi a tsawon shekarun da ta.
Daga karshe, Ejikeme Mmesoma, dalibar nan da ta haddasa ruɗani kan sakamakon da ta samu a jarabawat UTME 2023 ta aminta da cewa ainihin makin da ta ci 249.
Tsohuwar ministar ilimi a Najeriya, Obiageli Ezekwesili, ta ce har yanzun tana nan kan bakarata kuma ya zama wajibi JAMB ta bada amsoshin wasu tambayoyin kan.
JAMB
Samu kari