Ilorin
Kotu a Ilorin ta wanke mata biyu da ake zargi da mallakar bindiga, yayin da ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga 'yan fashi da makami uku a Kwara.
Tsohon gwamnan Osun, Rauf Aregbesola, ya zargi APC da rashin kwarin gwiwa da danniya ga ‘yan adawa, yana mai cewa ADC za ta karbi mulki daga Tinubu a 2027.
Mutanen gari sun kama wata mata da tunanin cewa yar garkuwa da mutane ce, aun lakada mata dukan kawo wuka har ta mutu, daga baya aka gano marainiya ce a Kwara.
Akalla fastoci 1,000 ne suka hallara a Ilorin domin yin addu’a ta musamman ga Shugaba Tinubu da Najeriya, tare da karramawa da duba lafiyar mahalarta a kyauta.
Ssrkin Shao da ke ƙaramar hukumar Moro a Kwara ya bukaci shugaban gwamnonin Najeriya kuma gwamnan Kwara ya cika alƙawurran da ya ɗauka lokacin kamfe.
Mai martaba sarkin Ilorin, Alhaji Ibrahim Sulu-Gambari ya gayyaci manyan malamai an yi taron addu'a ga shugaban ƙasa Tinubu, gwamnan Kwara da Najeriya.
Mai martaba sarkin Ilorin, Alhaji Ibrahim Sulu-Gmabari ya bukaci ƴan siyasa su zama mutane masu faɗin gaskiya komai ɗacinta, sun daina yi wa mutane ƙarya.
Malamin Musulunci a Kwara, Alfa Mohammed Ali Eyonbo Anabi, ya ce mahaifiyar Gwamna AbdulRazaq ta tabbatar musu tun 2019 cewa ɗanta zai yi kokari sosai a mulki.
A wurin Tafsir, Sheikh Sulaimon Farooq Onikijipa ya rantse da Alkur'ani Mai Girma cewa ba shi da hanni a rashin lafiyar Sheikh Habeeb Adam (El-Ilory).
Ilorin
Samu kari