
Ilorin







Taiwo Ajadi, wani magaidanci uban 'ya'ya uku ya nemi Kotun yanki ta kawo karshen aurensa da ma< dakinsa saboda bata masa biyayya ga taurin kai da rashin ladabi.

Kotun tarayya dake zamanta a Ilorin, jihar Kwara, ta soke zaben fidda gwanin ya ba bawa Raheem Olawuyi nasara a matsayin dan takarar APC na mazabar a zaben 2023

Jihar Kano - Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Dakta Rabiu Musa Kwankwaso ya gargadi ’yan Majalisar Najeriya da su yi takatsantsan da yunkurin tsige Shugaba Buhari da

Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, a ranar Juma'a ya ziyarci Ilorin, Jihar Kwara don neman albarka daga Sarkin Ilorin, Al

A lokacin da gwamnati ke cewa tana kokarin shawo matsalolin tsaro da suƙa haɗa da garkuwa, a gefe ɗaya wata mata ce ta sa aka yi garkuwan da mijinta kan abu 1.

Hukumar Yaki da Rashawa ta EFCC ta nuna rashin jin dadinta kan yadda yan Najeriya ke nuna halin ko in kula ga tsarin tona asirin masu laifi da Gwamnatin Tarayya

An dakile wani babban hatsarin jirgin sama a lokacin da wani jirgin sama na Overland Airways ya yi saukar gaggawa a filin jirgin saman Murtala Muhammad da ke Le

Namadi Sambo, Femi Gbajabiamaila, Ahmad Lawan, Gwamna jihar Kwara, Gwamnan Bauchi duk sun halarci bikin Dr Aisha Abubakar, diyar tsohon DG na NILDS Olanrewaju.

Mai Martaba Sarkin Ilori, Alhaji Ibrahim Sulu Gambari, ya nada shahrarren lauya, Dr. Alimi Abdulrasaq, a matsayin Matawallen Ilori a ranar Juma'a, 18 ga watan.
Ilorin
Samu kari