Ilorin
Babbar kotun jihar Kwara ta yanke wa wani limamim coci hukuncin daurin rai da rai bayan kama shi da laifin hayayyake wa kanana yara mata a jihar Kwara.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar ta'addancin Boko Haram ta yi wa gwamnatin Najeriya barazana da cewa za ta hallaka mutanen da ta yi garkuwa da su.
Gwamnan jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, ya bayyana cewa na kashe Musulmai 75 a jihar saboda kin amincewa da mummunar akidar da 'yan ta'adda suka zo da ita.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana jimami tare da mika ta'aziyya kan rasuwar Sheikh Muhammad Bashir Saliu, babban limamin Ilorin a jihar Kwara.
Babban Limamin Ilorin, Sheikh Muhammad Bashir Saliu, ya rasu yana da shekaru 75; za a yi jana'izarsa a fadar Sarkin Ilorin da karfe 4:00 na yamma yau 19 ga Janairu.
Tsohon jakadan Najeriya a kasar China, Sheikh Uthman AbdulAzeez, ya riga mu gidan gaskiya, Gwamna AbdulRahman AbdulRazak na jihar Kwara ya yi ta'aziyya.
Kotu a Ilorin ta wanke mata biyu da ake zargi da mallakar bindiga, yayin da ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga 'yan fashi da makami uku a Kwara.
Tsohon gwamnan Osun, Rauf Aregbesola, ya zargi APC da rashin kwarin gwiwa da danniya ga ‘yan adawa, yana mai cewa ADC za ta karbi mulki daga Tinubu a 2027.
Mutanen gari sun kama wata mata da tunanin cewa yar garkuwa da mutane ce, aun lakada mata dukan kawo wuka har ta mutu, daga baya aka gano marainiya ce a Kwara.
Ilorin
Samu kari