Tsohon shugaban jam'iyyar APC a jihar Jigawa, Ado Kiri, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar. Ya nuna godiyarsa kan damar da aka ba shi ta kasancewa a jam'iyyar.
Tsohon shugaban jam'iyyar APC a jihar Jigawa, Ado Kiri, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar. Ya nuna godiyarsa kan damar da aka ba shi ta kasancewa a jam'iyyar.
Manjo Janar Babagana Monguno mai ritaya, mai ba kasa shawara kan harkar tsaro, ya bayyana cewa an fi samun hargitsi a zaben gwamnoni fiye da na shugaban kasa.
Jigo a APC, Hajiya Sa’adatu Garba Dogon Bauchi ta bukaci Asiwaju Tinubu da ya nada Hon. Abiodun Faleke a matsayin shugaban ma’aikatansa idan aka rantsar da shi.
Mun tattaro Gwamnoni da ‘Yan takaran da ke fuskantar babban barazanar Jam’iyyun adawa. Babu tabbacin APC za ta zarce a Jihohin Kano, Kaduna, Katsina da Kebbi
Wasu miyagun yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun kai wa Hon Sheriff Oborerevwori, dan takarar gwamna karkashin jam'iyyar PDP hari ana kwana hudu zabe.
Shehu Sani, tsohon sanata mai wakiltan Kaduna Central ya shawarci Shugaba Joe Biden na Amurka ya taya zababben shugaban Najeriya, Bola Tinubu, murnar cin zabe.
Yayin da kowace jam'iyya ke shirin zuwan zaben gwamnoni da mambobin majalisar dokoki, jam'uyyar Labour Party a Kwara ta tsinci kanta cikin kakanikayi da rudani.
Gabannin rantsar da majalisar dokokin tarayya ta 10 a watan Yuni, a kalla zababbun sanatoci guda biyar ne suke zawarcin mukamin shugaban majalisar dattawa.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa na cikin tsaka mai wuya gabannin zaben gwamna na ranar Asabar, 18 ga watan Maris yayin da jam’iyyu 4 ke shirin maja.
Yayin da rage kwanaki kasa da 5 zaben gwamna a jihar Oyo, gwamna Seyi Makinde ga samu ƙarin babban goyon baya daga ɗan takarar gwamna a inuwar jam'iyyar SDP.
Siyasa
Samu kari