Tsohon shugaban jam'iyyar APC a jihar Jigawa, Ado Kiri, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar. Ya nuna godiyarsa kan damar da aka ba shi ta kasancewa a jam'iyyar.
Tsohon shugaban jam'iyyar APC a jihar Jigawa, Ado Kiri, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar. Ya nuna godiyarsa kan damar da aka ba shi ta kasancewa a jam'iyyar.
Jam'iyyar PDP ta maida martani bayan sauya shekar Sakataren jam'iyya da wasu jiga-jigai, kakakin jam'iyyar ya ce hakan ba zai hana su bacci cikin jin dadi ba.
Ayo Fayose ya bada shawara Bola Tinubu ya rika dauko har ‘Yan adawa wajen raba mukamai. Tun da APC ta lashe zabe, jigon PDP ya fadi abin da Yarbawa suke bukata
Sakataren jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) na ƙasa Samuel Anyanwu, ya zargi wasu ƙusoshin jam'iyyar da yiwa Atiku Abubakar zagon ƙasa a zaɓen sa ya wuce
'Yan takarar gwamna bakwai a jihar Legas, sun haƙura da takara sun koma bayan gwamnan jihar, Babajide Sanwo-Olu, na jam'iyyar APC mai neman tazarce a zaɓen.
Femi Gbajabiamila ya tabo batun neman mukami a gwamnatin Tinubu. A jawabinsa jiya Gbajabiamila ya karyata jita-jitar cewa yana jiran Tinubu ya ba shi mukami
Za a gane ashe Bola Tinubu ya yaudari Peter Obi da Jam’iyyar LP ne, ya ci zabe. Mukarrabin Goodluck Jonathan ya bayyana dabarar da Tinubu ya yi wajen doke PDP.
Bola Tinubu ya fadawa zababbun ‘yan majalisa matsayarsa a kan rabon mukamai. Wasu ‘yan majalisar sun tabbatar da zaben Gwamna da ‘Yan Majalisa ne a gaban Tinubu
Jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) a jihar Katsina ta koma bayan ɗan takarar gwamnan APC a jihar, Dikko Umar Radda. Ta juyawa ɗan takarar gwamnanta baya
Yayin da ya rage kwanaki 5 gabanin zaben gwamna a Najeriya, Ahmadu Fintiri na jihar Adamawa ya fara jiyo ƙanshin zarcewa kan kujerarsa a zaben ranar Asabar.
Siyasa
Samu kari