Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
Babban rikici ya raba kan Gwamnonin APC (PGF) a ranar 8 ga Mayu, 2026, inda aka samu ɓangarori biyu ƙarƙashin Hope Uzodimma da Dapo Abiodun gabanin zaɓen 2027.
An samu wata 'yar karamar dirama a zauren Majalisar Wakilan Najeriya yayin da wani daga cikin mambobin majalisar ya shigo zauren cikin shigar da ta saba ka'ida.
Jam’iyyar APC mai mulki ta bayyana abin da ya hana a iya nada Ministoci har yanzu. Sanata Iyiola Omisore ya shaida cewa Bola Tinubu ya na shawara ne tukuna.
Hasashe kan shari'a tsakanin Tinubu, Atiku da Peter Obi ya janyowa dan rajin kare hakkin bil'adama, kuma mai sharhi kan harkokin siyasa Adeyanju Deji a shafins.
Sakataren jam'iyyar APC na kasa, Sanata Omisore, ya ce kundin tsarin mulkin Najeriya ya bai wa shugaban ƙasa ikon naɗa ministoci tsakanin adadin 36 zuwa 42.
Rahotanni sun bayyana cewa Shugaba Bola Tinubu na shirin sanar da nadin Shugaban Ma'aikatan Jihar Legas, Hakeem Muri-Okunola, a matsayin kebabben sakatarensa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aikawa da Majalisar Wakilai wata wasika ta neman a ba shi izinin ciyo bashin naira biliyan 500 domin sayowa 'yan Najeriya.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya naɗa Bukar Tijani a matsayin sabon sakataren gwamnatin jihar. Tijani ya taɓa riƙe muƙamin minista a baya.
Yan Najeriya sun kagu da son jin sunayen shugaban kasa Bola Tinubu. Yanzu, jam’iyyar APC mai mulki ta ce mambobin jam’iyyun adawa na iya shiga jerin ministocin.
Bola Tinubu zai bi irin salon tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, wajen aikawa da sunayen ministocinsa Majalisar Dattawa domin tantancesu kafin ya bayyana.
Siyasa
Samu kari