Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa, EFCC ta bayyana cewa har yanzu Abubakar Malami bai cika sharuddan da aka gindaya masa lokacin da aka ba da belinsa ba.
Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa, EFCC ta bayyana cewa har yanzu Abubakar Malami bai cika sharuddan da aka gindaya masa lokacin da aka ba da belinsa ba.
An sake taso da batun mutumin da zai yi wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu mataimaki a zaben shekarar 2027. Wasu na ganin cewa ba za a tafi da Shettima ba.
Jam'iyyar PDP ta ɗauki matakin ladabtar wa a jihar Legas kan shugaban jam'iyyar da mataimakin sa na jihar. Ana zargin su da cin dunduniyar jam'iyya a zaɓe.
A wannan rahoto, Legit.ng ta tattaro wuraren da ake sa ran zabuka za su kankama aa gobe. 'Yan takaran Sanatocin Kebbi, Sokoto da Zamfara za su san mokamarsu.
Jam'iyyar APC ta yi karin haske game da shirye-shiryen karban mulki duk da shugaban kasa mai jiran gado ya bar Najeriya domin ya ɗan sarara a nahiyar Turai.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya nemi masu kaɗa kuri'a su dangwalawa jam'iyyar PDP a cikon zaben jihohin Adamawa da Kebbi gobe Asabar.
Da aka je kotun sauraron karar zaben bana, Bola Tinubu da ya lashe zaben sabon shugaban kasa da aka yi, ya yi bayanin abin da ya hana Atiku Abubakar nasara
A shekarar nan, da aka tashi jero mutum 100 da tasirinsu ya kai inda ya kai a ban kasa, an kawo Bola Tinubu a mujallar nan ta TIME da ake bugawa a Kasar Amurka.
Yau jam’iyyar APC za ta shirya zaben tsaida gwani na ‘dan takarar Gwamnan jihar Kogi, kwatsam sai aka ji wadanda ake ganin su na kusa da Gwamna sun janye takara
Jam'iyyar All Progressives Congress, APC, a Kano ta fada wa kotun sauraron kararrakin zabe cewa Abba Kabir Yusuf na NNPP kuri'a 178,378 ya samu ba miliyan ba.
Bola Tinubu yana kalubalantar Peter Obi a kotu, yana so a soke takararsa, kuma ya nemi kotu ta binciki kuri’un da Obi ya samu a inuwar LP zaben 2023 da aka yi.
Siyasa
Samu kari