Babban Fasto, David Oyedepo ya jaddada cewa ko dala biliyan ɗaya ba za ta sa shi shiga siyasa ba, yana cewa hakan ya sabawa tsarin rayuwarsa da yake so.
Babban Fasto, David Oyedepo ya jaddada cewa ko dala biliyan ɗaya ba za ta sa shi shiga siyasa ba, yana cewa hakan ya sabawa tsarin rayuwarsa da yake so.
Dan takarar gwamnan Kogi, Dino Melaye ya bayyana yadda Gwamna Nyesom Wike ya roke shi don ya tabbata Atiku Abubakar ya dauke shi a matsayin abokin takararsa.
Bayan zargin hannu a aikata ta'addanci da gwamna Yahaya Bello ya musu, shugaban masu rinjaye na majalisar dokoki, Murktar Bajeh, ya yi murabus, an naɗa sabo.
Nyesom Wike da wasu Gwamnonin PDP sun shirya makarkashiya domin a canza NWC, amma Gwamnan Bauchi, Bala Mohamme ya dage sai ya takawa ‘Yan kungiyar G5 burki.
Mataimakiyar Gwamnar farko a tarihi za ta canza kasa kafin Yuni, za ta cika alkawarin da ta dauka na cewa muddin APC ta lashe zabe, ta tashi daga ‘Yar Najeriya.
Gwamnan Bayelsa, Douye Diri, ya lashe tikitin PDP ba tare da adawa ba a zabem fidda gwanin da aka shirya yau Laraba gabanin ranar 11 ga watan Nuwamba, 2023.
Jam'iyyar PDP ta gaza hakuri ta fara ɗaukar matakan ladaftar da wasu tsoffin ministoci 2da jiga-jiganta, wanda take zargin sun mata zagon ƙasa a jihar Kebbi.
Jam'iyyar All Progressives Congress, mai mulki ta amince zata yi amfani da tsarin kato bayan kato wajen gudanar da zabem fidda ɗan takarar gwamna a jihar Kogi.
Sakataren jam'iyyar PDP na ƙasa, Sanata Samuel Anyanwu, ya lashe zaɓen fidda gwanin gwamnan jihar Imo na jam'iyyar. Anyanwu zai fafata da gwamnan Uzodinma.
Babbar kotun jihar Katsina ta dakatar da kwamitin rikon kwarya da jam'iyyar PDP ta kafa a jihar har sai ta gama sauraron karar dake gabanta ta yanke hukunci.
Siyasa
Samu kari