Kwamitin tantancewa karkashin jagorancin shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya fara tantance gwamnoni da sauran yan takara a Abuja.
Kwamitin tantancewa karkashin jagorancin shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya fara tantance gwamnoni da sauran yan takara a Abuja.
Jam'iyyar APC ta fara fitar da sunayen wadanda za su tsaya mata takara a kujerun Majalisar tarayya, inda wasu fitattun yan majalisa duka rasa damar tazarce.
Shugaban jam’iyyar LP a Najeriya ya ankarar da magoya bayan Peter Obi, ‘ya ‘yan jam’iyyar APC sun fara shiri domin komawa filin zabe, za a maimaita zaben 2023.
Kashim Shettima, mataimakin shugaban kasa na wata ganawar sirri da kakakin Majalisar Wakilai Tajuddeen Abbas, da sauran shugabannin majalisar a fadar gwamnati.
Shugaba Tinubu ya nada Olusegun Dada, shahararren magoyin bayan jam'iyyar All Progressives Congress APC a matsayin mashawarci na musamman kan kafar sada zumunta
Godswill Akpabio ya sanar da Sanatocin da su ka samu shugabancin kwamitoci na musamman. Za a ji Sanatocin da suka samu shugabancin kwamiti a rabon da aka yi.
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio ya sake nada shugabannin kwamitocin majalisar, inda yaron Shugaba Tinubu ya samu babban mukami a majalisar dattawa.
Abdulmumin Jibrin ya shaida cewa ba a fitar da sunayen wadanda za su zama Ministoci, ‘Dan majalisar da yake bangaren Kwankwasiyya ya ce labarin ga gaskiya ba ne
Shugaba Bola Tinubu ya kara nada masu ba shi shawara na musamman a bangorori daban-daban da suka hada da yada labarai da siyasa da harkokin jama'a da sauransu.
An bai wa Shugaba Bola Tinubu shawara kan mutanen da ya kamata ya bai wa mukaman minista da sauran manya-manyan mukaman da zai nada a gwamnatinsa. Wani babban.
Hadimin Atiku Abubakar, Mista Phrank Shaibu ya caccaki tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose bisa kalamansa da ziyarar da ya kai wa Shugaba Bola Tinubu.
Siyasa
Samu kari