Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta sanya lokacin gudanar da babban taronta na kasa. APC ta shirya gudanar da taron ne domin zaben shugabanni a shekarar 2026.
Jam'iyyar PDP ta sanar da rushe shugabanninta na gudanarwa a jihohin Ebonyi da Ekiti. Kwamitin ayyuka na jam'iyyar ne ya fitar da sanarwar wacce aka wallafa a.
Tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, ya musanta zargin shirya maguɗin zaɓe a jihar Rivers domin shugaba Bola Tinubu ya yi nasara a zaɓen shugaban ƙasa.
Rundunar ƴan sandan jihar Nasarawa ta kulle majalisar dokokin jihar Nasarawa biyo bayan rikicin shugabancin da ya dabaibaye majalisar kan kujerar kakakinta.
Wata babbar kotun tarayya ta yi fatali da ƙarar da aka shigar kan shugaban jam'iyyar APC na jihar Enugu. Kotun ta tabbatar da Agballah a matsayin shugaban APC.
Sanata Muhammad Ali Ndume ya ce Bola Tinubu yana goyon bayan takarar Godswill Akpabio, sabon shugaban Najeriyan yana tare da Sanatan Arewa maso yammacin A/Ibom.
Alhassan Ado Doguwa, shugaban masu rinjaye na majalisar wakilai ya roki mambobin majalisar da ke takara kan su janyewa Tajuddeen Abbas takararsu domin a samu.
Bidiyon wani matashi da ke nuna kwarewarsa a harkar kwallon kafa ya yadu a TikTok. Mutumin mai hannu daya ya burge mutanen da suka taru don kallon wasansa.
Tsohon kakakin majalisar wakilai Femi Gbajabiamila a yau Laraba 7 ga watan Yuni ya yi bankwana da majalisa ta 9 don kama aiki a fadar shugaban kasa, Tinubu.
Tsohon Ministan Buhari, Ogbeni Rauf Aregbesola ya nemi gafarar tsohon Gwamna Adegboyega Oyetola da wasu da ya batawa rai a cikin shekaru hudu da suka gabata.
Siyasa
Samu kari