Gwamnatin Kano ta sanar da cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf zai jagoranci rantsr da sabon mataimakinsa, Murtala Sule Garo a gobe Talata da misalin karfe 11:00 na safe.
Gwamnatin Kano ta sanar da cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf zai jagoranci rantsr da sabon mataimakinsa, Murtala Sule Garo a gobe Talata da misalin karfe 11:00 na safe.
A labarin nan za a ji cewa Dr. Umar Ardo, jagora a cikin jam'iyyar hamayya ta ADC ya bayyana cewa yana shari'a da jam'iyyar NDC saboda zargine take doka.
Ana da labari Jam’iyyar PDP ta bukaci INEC ta sake wani zabe tun da ‘yan majalisan Ribas sun dawo APC, ta ce ‘yan majalisar dokokin jihar Ribas sun rasa kujerunsu.
Shirin tsige Gwamnan Ribas ya yi sanadiyyar da ‘yan majalisar dokoki suka sauya sheka zuwa APC. Kuma an ji matsayar Nyesom Wike a PDP a gwamnatin APC.
Takarar Atiku Abubakar a zabe mai zuwa ta na cikin hadari. Bode George ya ce a zaben 2027, babu wanda zai nemi tikitin jam’iyyar PDP sai mutanen yankin kudu.
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers ya shiga ganawar gaggawa da majalisar zartarwa a jihar bayan sauya sheka na 'yan majalisu 27 zuwa APC daga PDP.
Sanata Aminu Waziri Tambuwal da ke wakiltar Sokoto ta Kudu ya yi abin a yaba inda ya ba da mukaman masu ba shi shawara 64 a mazabarshi a jihar Sokoto.
Kungiyar Ijaw Nation Congress (INC) ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya shiga tsakani kan rikicin siyasar da ke aukuwa a jihar Rivers.
Minista Simon Lalong ya bayyana cewa ya shiga rudani kan kujerar Minista zai rike ko kuma ya koma Majalisar Dattawa bayan samun nasara a Kotun Koli.
Yan majalisar dokokin jihar Rivers na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) sun sanar da ficewarsu daga jam'iyyar zuwa jam'iyyar All Progressives Congress (APC).
An bar APC da Bola Tinubu cikin ciwon kan mukamai. Simon Lalong ya shiga rudani a kan ya hakura da matsayin da yake kai na Ministan kwadago ko ya tafi majalisa.
Siyasa
Samu kari