Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da kasafin kudin shekarar 2026, wanda zai lakume sama da Naira tiriliyan 58.18 a gaban Majalisar Tarayya a Abuja.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da kasafin kudin shekarar 2026, wanda zai lakume sama da Naira tiriliyan 58.18 a gaban Majalisar Tarayya a Abuja.
Babafemi Ojudu ya karyata ikirarin wani sabon littafi cewa marigayi Shugaba Buhari ya hana Yemi Osinbajo tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023.
Tsohon mataimakin kakakin jam'iyyar APC na ƙasa, Timi Frank ya yi aike da saƙo mai muhimmanci ga alƙalan kotun ƙoli da za su saurari shari'ar Atiku da Tinubu.
Gwamna Alex Otti na jihar Abia ya kuma samun nasara a Kotun ɗaukaka kara mako biyu bayan wacce ya samu kan PDP a gaban Kotun sauraron kararrakin zaben gwamna.
Kotun kararrakin zabe da ke Awka a jihar Anambra ta yi fatali ta korafin dan jam'iyyar PDP a mazabar Tarayya inda ta bai wa jam'iyar LP nasara a kotun.
Shugaban 'yan taware a NNPP ya ce wasu katti sun zo har sakatariyar jam'iyya da bindiga za a kashe shi kan rikicinsu da Rabiu Kwankwaso wanda ya yi takara a 2023.
Hadakar kungiyar musulunci a Najeriya, CIO, ta yi kira ga Majalisar Dattawan Najeriya ta yi doka da za ta takaita alakar diflomasiyya da Kasar Isra'ila.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da naɗin sabon shugaban bankin masana'antu na ƙasa BOI, Dr Olasupo Olusi, bayan tsohon ya yi murabus da kansa.
Kotun koli ta sanar da ranar Litinin a matsayin ranar da za ta yanke hukuncin zaben shugaban kasa tsakanin Shugaba Tinubu da Atiku Abubakar na jam'iyyar PDP.
Mutane da dama ciki harda jami’in dan sanda sun jikkata yayin da magoya bayan jam’iyyar APC da SDP suka yi musayar wuta a karamar hukumar Idah ta jihar Kogi.
Wasu tsagerun 'yan bindiga da ake kyautata zaton yan daban siyasa ne sun farmaki ayarin ɗan takarar gwamnan jihar Kogi a inuwar jam'iyyar SDP, Yakubu Ajaka.
Siyasa
Samu kari