Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Alam sun nuna cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da Peter Obi za su sauya sheka daga jam'iyyar ADC zuwa NDC. An gargade su kan sauya sheka daga ADC.
Ana zargin cewa jiga-jigan jam'iyyar PDP da suka hada da Atiku Abubakar na kokarin kwace ragamar shugabancin jam'iyyar domin amfani da damar a zaben 2027 da ke zuwa.
Gwamna Caleb Mutfwang ya bayyana cewa Kotun Daukaka Kara ba ta yi masa adalci ba inda ya roki Kotun Koli da ta ayyana shi a matsayin gwamnan jihar Plateau.
Datatattun ciyamomin kananan hukumomi da kansiloli da Gwamna Lucky Aiyedatiwa ya dakatar sun daukaka kara don neman hakkinsu a kotun da ke jihar Ondo.
Gwamna Biodun Oyebanji na jihar Ekiti ya shaida rantsuwar kama aikin sabbin ciyamomi 38 da mataimakansu, ya ja kunnensu kan sha'anin tsaro a yankunan su.
Tsohon kakakin majalisar dokokin jihar Ribas mai biyayya ga gwamna Fubara, Edison Ehie, ya janye ƙarara da ya shigar da yan majalisa 25 da suka koma APC.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya amince da naɗin wasu sarakunan gargajiya 6 da zasu dare karagar mulkin a yankunansu, sannan ya ƙara wa wasu girma.
Babban lauya a Najeriya, Yusuf Nuruddeen ya bai wa sabbin Alkalan Kotun Koli 11 shawara kan tabbatar da hukuncin gaskiya wurin yanke hukunci a kotunan zabe.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta yi martani kan batun shirin sake tsayawa takarar Atiku Abubakar a zaben 2027. Atiku ya yi takara har sau shida.
Shugaban cocin INRI Spiritual Evangelical, Primate Babatunde Elijah Ayodele, ya yi hasashen ficewar Gwamna Umo Eno daga jam'iyyar PDP zuwa jam'iyyar APC.
Siyasa
Samu kari