Babafemi Ojudu ya karyata ikirarin wani sabon littafi cewa marigayi Shugaba Buhari ya hana Yemi Osinbajo tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023.
Babafemi Ojudu ya karyata ikirarin wani sabon littafi cewa marigayi Shugaba Buhari ya hana Yemi Osinbajo tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulki a Najeriya. Shugaban APC na kasa ya tabbatar da hakan.
Gwamnatin Bola Tinubu ta zo da sabon salon da ba a saba da shi ba, za a rika auna Ministoci. Duk ministan da yake rike da mukami zai iya rasa kujerarsa.
Basarke mai girman daraja ta ɗaya, HRM King Collins Aranka, ya zargi gwamnatin Bayelsa ta wulakanta Sarakuna ta hanyar ba su N28,000 kacal a kowane wata.
Majalisar Dattawa ta tabbatar da nadin Ola Olukoyede da Halima Shehu a matsayin shugabnnin hukumomin EFFC da NSIPA bayan shan tambayoyi a majalisar.
Sanata Ali Ndume ya bayyana cewa an fassara fitowar da ya yi daga zauren majalisar dattawa ba daidai ba, lokacin Sallah ya yi shiyasa ya kama hanya ya fito.
Majalisar dattawan Najeriya ta nada sabon mataimakin jagoran majalisa, wanda zai maye gurbin David Umahi da kuma mataimakin mai tsawatarwa a zaman yau.
Ƴan majalisar dokokin jihar Ondo sun taka burki kan shirinsu na dakatar da mataimakin gwamnan jihar, Lucky Aiyedatiwa. Sun cimma hakan ne bayan sun gana da Ganduje.
Hukumar yan sandan farin kaya, DSS, ta tsare Sakataren Watsa Labarai na Jam'iyyar PDP, reshen Jihar Benue, Bemgba Iortyom, kuma kawo yanzu ba a san inda ya ke ba.
Sanatan Adamawa ta Arewa, Elisha Abbo ya nemi afuwar shugaban majalisar Dattawa, Godswill Akpabio kan zargin da ya yi na cewa akwai hannun Akpabio a hukuncin kotu.
Tawagar gwamnonin G5 wanda ta kunshi tsoffin gwamnoni 4 da gwamna ɗaya mai ciki karƙashin Nyesom Wike, sun gana da shugaban ƙasa, Bola Tinubu a Villa
Siyasa
Samu kari