Shugaban Amurka ya gargadi Benjamin Netanyahu kan cigaba da kai hare-hare kasar Lebanon bayan sulhu da Iran. Ya yi haka ne saboda gargadin da Iran ta yi.
Shugaban Amurka ya gargadi Benjamin Netanyahu kan cigaba da kai hare-hare kasar Lebanon bayan sulhu da Iran. Ya yi haka ne saboda gargadin da Iran ta yi.
Tsohon shugaban jam'iyyar APC a jihar Jigawa, Ado Kiri, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar. Ya nuna godiyarsa kan damar da aka ba shi ta kasancewa a jam'iyyar.
Guguwar sauya sheƙa ta sake turnuƙe babbar jam'iyyar adawa PDP a jihar Ebonyi yayin da Ngele, Ogbaga suka jagoranci manyan ƙusoshi zuwa APC mai mulki.
Danbarwa ta ɓalle a zauren majalisar dokokin jihar Edo yayin da shugaban majalisar, Agbebaku ya dakatar da mambobi 3 kan tsoron bokaye da yunkurin tsuge shi.
Majalisar dokokin jihar Ribas ta ce za ta sa kafar wando ɗaya da Gwamna Siminalayi Fubara kan rashin sanya hannu a dokokin da ta zartar, ta ce ba za ta yarda ba.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) reshen jihar Zamfara ta caccaki masu ganin hukumar yaki da cin hanci ta binciki karamin ministan tsaro, Bello Matawalle.
Jigo a jam'iyyar All Progressives Congress (APC) Alhaji Musa Iliyasu Kwankwaso, ya bukaci manyan masu ruwa da tsaki na Arewacin Najeriya su marawa Tinubu baya.
Wani tsagin jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) ya shigar da kara a gaban hukumar EFCC kan Rabiu Musa Kwankwaso da wasu mutum 13 kan zargin N2.5bn
Wani jigo a babbar jam'iyyar adawa ta Peoples Democratuc Party (PDP) ya fadi dalilin da ya sanya jam'iyyar ba ta hukunta tsohon gwamnan Rivers Nyesom Wike ba.
Gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara, ya bayyana cewa rikicin siyasar da ya dabaibaye jihar ya zo karshe. Gwamnan ya ce yanzu lokacin gudanar da mulki ne.
Mataimakin kakakin majalisar wakilai, Benjamin Kalu, ya yi kira ga gwamna daya tilo da jam'iyyar Labour Party (LP) ta ke da shi ya dawo jam'iyyar APC.
Siyasa
Samu kari