Tsohon shugaban jam'iyyar APC a jihar Jigawa, Ado Kiri, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar. Ya nuna godiyarsa kan damar da aka ba shi ta kasancewa a jam'iyyar.
Tsohon shugaban jam'iyyar APC a jihar Jigawa, Ado Kiri, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar. Ya nuna godiyarsa kan damar da aka ba shi ta kasancewa a jam'iyyar.
Binciken gano gaskiya da aka gudanar kan hoton da ake yaɗawa cewa Yahaya Bello ya yi shigar ƴan Daudu ya gano cewa ba tsohon gwamnan bane a hoton.
Jigon jami'yyar APC, Barista Jesutega Onakpasa ya zargi wasu 'yan siyasa da jefa Nasir El-Rufai da Yahaya Bello a halin da suke ciki duk da gudunmawa da suka bayar.
Tsohon dan takarar majalisar wakilai a karkashin inuwar jam'iyyar African Democratic Congress (ADC) a jihar Abia ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC.
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Ribas ya haramtawa dukkan ciyamomin jihar da jagororin kananan hukumomi su shure gayyatar zuwa majalisar dokoki.
Jam'iyyar PDP ta magantu kan kiran da APC ta yi ga majalisar dokokin Rivers na tsige Siminalayi Fubara daga kujerar gwamnan jihar. PDP ta ce kalaman tunzurarwa ne.
Kungiyar kananan hukumomin Najeriya (ALGON) reshen jihar Rivers ta goyi bayan kiran a tsige gwamnan jihar, Siminalayi Fubara, da jam'iyyar APc ta yi.
Wani jigo a jam’iyyar APC Mohammed Saidu Etsu ya shigar da kara kotu yana neman kotu ta dakatar da Abdulahi Ganduje daga shugabancin jam'iyyar baki daya.
Tsohon kwamishina a jihar Kano, Musa Ilyasu Kwankwaso ya yi iƙirarin cewa tun kafin hukuncin kotun ƙoli aka cimma matsaya da Gwamna Abba Kabir zai baro NNPP.
A cikkn kwanaki kalilan da suka gaba, jam'iyyar PDP a jihar Abia ta rasamanyan kusoshi ciki har da tsohon kakakin majalisar dokokin jihar da tsofaffin mambobi.
Siyasa
Samu kari