KAI TSAYE: Sakamakon Zaben Gwamnan Jihar Edo daga Gundumomi da Kananan Hukumomi

KAI TSAYE: Sakamakon Zaben Gwamnan Jihar Edo daga Gundumomi da Kananan Hukumomi

Benin, EdoA yau Asabar, 21 ga Satumbar 2024 za a fafata a zaben gwamnan Edo inda manyan 'yan takara ke kokarin gadar mulkin jihar daga Godwin Obaseki.

Manyan 'yan takara uku da ake ganin za su gwabza a zaben sun hada da Asue Ighodalo na PDP, Monday Okpebolo na APC da Olumide Akpata na jam’iyyar Labour (LP).

Sakamakon zaben gwamnan jihar Edo daga gundumomi da kananan hukumomi
Manyan ‘yan takara uku da ke neman kujerar gwamnan Edo sun hada da Asue Ighodalo (PDP), Monday Okpebholo (APC), da Olumide Akpata (LP). Hoto: Sen, Monday Okpebholo Edo, Asue Ighodalo, Olumide Akpata
Asali: Facebook

Ku kasance tare da Legit Hausa domin duba sakamakon zaben jihar Edo da ke shigowa daga runfuna, gundumomi da kananan hukumomi.

Authors:
Salisu Ibrahim avatar

Salisu Ibrahim (Head of Hausa Desk) Salisu holds BSc in IT (IOU, 2021) and is AfricaCheck's ambassador. He brings over five years of experience in writing, publishing and management. Trained by prestigious newspapers like Reuters, AFP, and Solutions Journalism Network, he curates news stories for the Hausa-speaking audience. He rose from Hausa Editor to Head of Desk at Legit. His commitment to excellence has earned him recognition, including the 2021 Best Hausa Editor award and the Legit Fearless Team Player of the Year 2023.

Abdullahi Abubakar avatar

Abdullahi Abubakar (Hausa editor) Marubuci kuma kwararren ɗan jaridan da ya shafe shekaru 3 yana rubutu a fannin siyasa da harkokin yau da kullum. Ya kammala digirin farko a jami'ar Maiduguri. Ya samu horon aikin jarida a Reuters da AFP, ya sha halartar tarukan karawa juna sani game da bincike da adabi. Tuntube shi a abdullahi.abubakar@corp.legit.ng.