Jihar Edo
A labarin nan, za a ji yadda rundunar yan sandan jihar Edo ta gano wata baiwar Allah da iyalanta suka ce an sace a dakin otal da saurayi a jihar Delta.
Wani ɗan kasuwa daga Edo, Osifo Stanley, ya sayi fom ɗin takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar APC kan naira miliyan 100 domin fafatawa a zaɓen fidda gwani na 2027.
An tabbatar da rasuwaar Kadam Esther Imaguomwanruo, mahaifiya ga mataimakin gwamnan jihar Edo, Dennis Idahosa bayan fama da jinya, tana da shekaru 95.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf, ta ba da tallafin kudade ga iyalan mafarautan da aka yi wa kisan gilla a Uromi ta jihar Edo.
EFCC ta kama Mai Martaba Sarki Michael Sado, na kasar Okpella, kan zargin satar N250m. Ana bincikar sa kan karkatar da kuɗaɗen al'umma da Dangote ya bayar.
Sanata mai wakiltar Edo ta Arewa, Adams Oshiomhole ya yi magana kan laifuffukan siyasa. Sanata Adams Oshiomhole ya ce ba su kai mutum Jahannama ba.
Babban jigo a jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya, John Odigie-Oyegun, ya yi karin haske kan harin da aka kai wa Peter Obi. Ya bayyana cewa an raunata mutane.
Peter Obi da jiga-jigan ADC sun tsallake yunƙurin kisan gilla a Benin, Jihar Edo yau 24 ga Fabrairu, 2026. Mahara sun buɗe wuta a gidan Odigie-Oyegun.
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a 2023, Peter Obi, da John Odigie-Oyegun tare da shugabannin ADC sun tsira daga harin ‘yan bindiga a Benin, Edo.
Jihar Edo
Samu kari