Jihar Edo
Mawaki Davido ya gargadi Gwamnan Edo, Monday Okpebholo, bayan nasarar Adeleke a Osun, yana mai cewa ya shirya domin mayar masa da martani kan kalamansa.
Gwamnatin jihar Edo ta caccaki Davido kan kiran Shugaba Donald Trump ya sanya ido kan zaben Osun, tana mai cewa ya koma dakin waka maimakon siyasa.
Lauya Timothy Tugbiyele ya bukaci Davido ya nemi afuwar Gwamnan jihar Edo, Sanata Monday Okpebholo, kan wallafa sakamakon WAEC da ake zargin nasa ne.
Mawaki a Najeriya, Davido ya mayar wa Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo, martani bayan ya soki Gwamnan Osun, Ademola Adeleke, yayin gangamin APC.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar NDC ta yi zargin gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta jihar Kano ta karbo makudan kudi na diyyar Hausawa da aka kashe a Uromi.
Sanata Adams Oshiomhole ya ce jami'an tsaro su riƙa harbin masu ɗauke da makamai nan take, yana mai cewa rashin tsaro ne babban ƙalubalen gwamnatin Tinubu.
Fasinjoji 68 sun tsira bayan wani jirgin Enugu Air ya kauce daga titin sauka a Filin Jirgin Saman birnin Benin, inda babu wanda ya mutu ko ya ji rauni.
Rahotanni sun nuna cewa barci ya dauke wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane bayan sace wasu jama'a, inda jama'ar suka tsere suka gudu daga dajin.
Gwamnan Edo, Sanata Monday Okpebholo ya yi barazanar hukuncin kisa ga masu garkuwa da mutane da ‘yan daba da aka kama a jihar inda ya ce za a rataye su.
Jihar Edo
Samu kari