
Jihar Edo







Mamba a Majalisar dokokin jihar Edo ya musanta ikirarin ƴan sanda na ceto Mai Martaba Friday Ehizojie, ya ce sai da mutane suka haɗa kudi suka biya ƴan bindiga.

Rahotanni sun ce yan sanda sun ceto basarake, Onogie na Udo-Eguare, wanda aka sace a ranar 3 ga Fabrairun 2025, bayan kwana hudu a hannun masu garkuwa da mutane.

Hukumar zaɓe ta kasa mai zaman kanta watau INEC ta ce babu buƙatar sai ta gabatar da waya shaida kan sakamakon zaben gwamnan jihar Edo da aka yi a 2024.

Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo ya dakatar da Antoni-Janar kuma kwamishinan shari'a da shugaban hukumar kula da ƙananan hukumomi kan badaƙala.

Wasu mahara da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun yi ajalin dan acaɓa, sun sace mai martaba sarki a jihar Edo, ƴan sanda sun bazama aikin ceto.

Dan takarar gwamnan Edo a zaben 2024, Asue Ighodalo ya maka shugaban jam'iyyar APC na jihar, Jarret Tenebe, a kotu kan zargin bata suna. Ya na neman diyyar N500m.

Dan takarar gwamnan jihar Edo a karkashin inuwar jam'iyyar PDP, Dr. Asue Ighodalo, ya shigar da mukaddashin shugaban APC na jihar kara a gaban kotu.

Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo ya bayyana cewa babu tantama dukkan mutane jihar za su sake ba shugaban ƙada, Bola Tinubu kuri'unsu a zaben 2027.

Jam'iyyar APC ta kwato babban ofishinta da PDP ta kwace tsawon shekaru hudu a jihar Edo. Shugaban APC ya ce za su cigaba da tsare kadarorin jam'iyyar.
Jihar Edo
Samu kari