
Jihar Edo







Sarakunan gargajiya da dama sun fuskanci dakatarwa daga gwamnonin jihohinsu tun watan Janairu 2025 zuwa yanzu saboda zarge-zarge na cin hanci da rashin adalci.

Gwamnatin Edo ta musa zargin IPOB na cewa ta biya iyalan Hauswan da aka kashe a Uromi diyyar Naira biliyan 6. Gwamnan ya ce labarin ba gaskiya ba ne.

Hadimin gwamnan jihar Edo, Sanata Monday Okpebholo ya bayyana cewa Sanata Neda Imasuen na jam'iyyar LP zai sauya sheka zuwa APC mai mulki a Najeriya.

Yayin da sace-sacen al'umma ya yi ƙamari a Edo, Gwamnan Monday Okpebholo, ya dakatar da sarkin Uwano, Dr. George Egabor, bisa yawaitar garkuwa da mutane.

Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo, ya bayyana cewa za a yanke hukuncin kisa ga duk wani mai garkuwa da mutane da aka samu da aikata laifin a jihar.

Bayan kisan kiyashin da aka yi wa Hausawa a Edo, dan majalisar tarayya, Kabiru Rurum, ya shawarci jama’arsa su daina farauta a Kudu saboda matsalolin tsaro.

Jam’iyyar PDP ta sake samun matsala a jihar Edo bayan dan majalisar dokoki, Nicholas Asonsere ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC mai mulkin jihar.

Rundunar ‘yan sanda a Edo ta ce an cafke mafarauta hudu daga Kano da makamai yayin da suka isa jihar ranar Asabar da dare a dakin hotel da ke jihar.

Bayan dawowa daga Edo, mataimakin gwamnan Kano, Aminu Abdussalam Gwarzo, ya tabbatar da cewa yan Arewa da ke zaune a Edo suna cikin aminci da kwanciyar hankali.
Jihar Edo
Samu kari