Jihar Edo
Tsohon gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki ya bayyana cewa shugabannin da ke cin amanar da Allah ya ba su, za su dandana kudarsu a wurin Ubangiji ranar Lahira.
Wata tankar man fetur ta yi hadari a Auchi jihar Edo. Wuta ta tashi kuma jama'a da dama sun jikkata bayan fetur ya kwalala zuwa gidaje da shaguna.
Sanata Adams Oshiomhole ya ce ya yi murnar murabus din shugabannin NMDPRA da NUPRC, yana mai cewa hakan ya zama dole domin ceto tattalin arzikin Najeriya.
A labarin nan, za a ji yadda wani matashi ya rasa rayuwarsa a garin tseren motoci domin murnar kammala jarrabawa a wata jami'a da ke jihar Edo a ranar Litinin.
Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo, ya fasa kwai kan matsalar garkuwa da mutane da ake fama da ita. Ya nuna yatsa ga 'yan siyasa masu neman mulki.
Wasu ma'aurata da suka fada hannun maau garkuwa da mutane a jihar Edo sun roki yan Najeriya su taimaka su hada masu kudin fansa Naira miliyan 50.
Gwamnan Edo, Monday Okpebholo, ya ce ba wani adawa a jihar, yana tabbatar da cewa mutanen Edo gaba ɗaya suna goyon bayan Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Kungiyar Musulmai a jihar Edo sun kai gwamnatin jihar a kotu kan mika makarantun gwamnati ga cocin Katolika ba tare da tuntubar sauran bangarori ba.
Gwamna Monday Okpebholo a jihar Edo a Kudancin Najeriya ya yi kira ga al’ummar Musulmi su ci gaba da marawa Shugaba Bola Tinubu baya domin kawo ci gaba a kasa.
Jihar Edo
Samu kari