
Akwatin zabe







A zaben Ondo, alamu sun fara nuna wanda zai zama gwamna wanda zai yi mulki zuwa 2028. Jam'iyyar APC ta sha gaban PDP da kuri'u 200 kafin gama tattara sakamako

Nan da wasu sa'o'i mutanen jihar Ondo da fadin Najeriya za su san wa zai zama gwamna. Mun kawo hanyar da mutum zai bi domin ganin sakamakon kuri’u a zaben Ondo.

An gudanar da zaben gwamnan Ondo a ranar Asabar 16 ga watan Nuwambar 2024, Legit Hausa ta kawo bayanai kan Gwamna Lucky Aiyedatiwa da ya lashe zabe.

Kungiyar matasan APC a jihar Ondo (Ondo Patriots) ta yi watsi dan takararta kuma Gwamna Lucky Aiyedatiwa a zaben da za a gudanar inda ta bi dan SDP.

Kananan hukumomi sun samu ‘yanci, amma har yanzu kusan gwamnoni ne ke da ta-cewa wajen takara. Akwai rudani game da cin gashin kan da kananan hukumomin.

Awanni bayan babbar kotun jiha ta sahalewa hukumar zabe mai zaman kanta ta Kano (KANSIEC) damar gudanar da zabe, hukumar ta ta shirya tsaf don gudanar da zaben.

Babbar kotun Kano ta soke hukuncin babbar kotun tarayya da ta hana gudanar da zaben kananan hukumomi da za a yi a ranar Asabar, inda ta umarci KANSIEC ta yi zabe.

Za a ga sunayen mutane 23 da aka zaba a APC a matsayin ciyamomi a jihar Kaduna. A cikin kananan hukumomi 23 da ake da su a jihar Kaduna, mace 1 tayi nasara.

Yan sanda sun tarwatsa wasu matasa da ke kokarin kawo cikas a zabukan kananan hukumomi da ake cigaba da yi a ofishin hukumar zaben jihar Kaduna a yau Asabar.
Akwatin zabe
Samu kari