Akwatin zabe
Bola Tinubu ya bukaci masu yakin neman zabensa su bayyana nasarorin gyare-gyaren gwamnatinsa, yayin da shugabannin APC ke goyon bayan sauyi da kasar Najeriya.
Hukumar zabe ta INEC ta fitar da sabon jadawalin zabukan 2027, tare da sauya ranakun zaben shugaban kasa zuwa 16 ga Janairu bisa tanadin Dokar Zabe 2026.
Hukumar INEC ta bayyana dan takarar jam'iyyar APC, Ukalikpe Napoleon, a matsayin wanda ya lashe zaɓen cike gurbi na mazabar Ahoada ta Gabas a jihar Ribas.
Hukumar INEC ta bayyana cewa lokacin azumin Ramadan da karancin yam takara na cikin manyan dalilin da suka hana mutane fitowa zaben cike gurbi a Kano.
Shugaban Majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya bayyana cewa an yi wa matakin da suka dauka kan tura sakamakon zabe ta na'ura gurguwar fahimta.
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya yi tsokaci kan zaben Najeriya. Tambuwal ya koka da cewa akwai abubuwan da ba sa tafiya daidai.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, INEC ta fara rajistar masu kada kuri'a zagaye na biyu a 2026. An fara hakan ne domin shiri kan zaben 2027 da ke tafe a Najeriya
Sojan da ya zama shugaban kasa bayan juyin mulki a kasar Guinea a 2021, Mamady Doumbouya ya lashe zaben shugaban kasar da ya shirya a 2025 da mafi yawan kuri'a.
Kakakin majalisar dokokin jihar Akwa Ibom, Udeme Otong, ya jawo ce-ce-ku-ce bayan ikirarin cewa shi kadai zai zabi ‘yan majalisar jihar a zaben 2027.
Akwatin zabe
Samu kari