Akwatin zabe
Jihar Kano ce ta zo ta farko a Najeriya wajen sababbin masu rajistar katin zabe, inda ta samu mutum 441,845 a shirin rajistar masu kada kuri’a a ƙasar.
Kungiyar Yiaga Africa ta yi magana kan zaben gwamnan jihar Ekiti da za a yi a ranar 20 ga Yunin 2026. Ta ce an shirya ba talakawa talakawa taliya da shinkafa.
Jam’iyyar APC ta shiga rikici a Igabi bayan fusatattun matasa sun dauke shugaban jam’iyyar Bashir Jibrin Jaji shiga mota saboda zargin magudin zaɓe.
Kungiyar MURIC da Forum for Justice of Nigeria sun goyi bayan Farfesa Isa Ali Pantami tare da yin watsi da tsarin sulhun APC na zaben gwamnan Gombe na 2027.
A labarin nan, za a ji cewa Ministan ayyuka, David Umahi ya bayyana cewa Najeriya za ta ga amfanin komawar Tinubu karagar mulki bayan an sake zabensa.
Ismail Omar Guelleh da ya shafe shekaru yana mulki tun 1999 ya lashe zabe karo na 6 a jere. hukumar zabe ta kasar ta ce Ismail Guelleh ya samu mafi yawan kuri'u.
Hukumar INEC ta sanar da shirin fara tantance masu zabe yayin da ake maganar 2027. Mutane za su je ofisoshinta ko ta yanar gizo domin a tantance su.
Yayin da zaben 2027 ke karatowa, akwai laifuffukan da ba son mutane su aikata wadanda aka tanadi hukunci mai tsauri bisa tanadin dokokin Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta sanar da jerin jam'iyyun da za a fafata da su a zaben gwamnan Osun dake tafe.
Akwatin zabe
Samu kari