Akwatin zabe
A labarin naan, za a ji cewa hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta sanar da jama'a rana da lokacin da za su zo karbar katin zabensu a jihar Osun.
Gwamnan Imo, Hope Uzodimma, ya ce gyare-gyaren tattalin arzikin Bola Tinubu tun daga ranar rantsuwa su ne babban abin yakin neman zaben APC na wa'adi na biyu.
Hukumar zaben Najeriya ta bayyana shirinta na gwada na'urorin da take aiki da su kafin zaben 2027 da kuma yin zaben gwaji domin tabbatar da komai ya tafi da kyau.
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Joash Amupitan, ya bukaci a karawa hukumar kudade domin tunkarar zabubbukan da ke tafe.
Sarkin Zazzau, Ambassada Ahmad Nuhu Bamalli, ya bukaci a dauki tsarin yin amfami da tsarin kada kuri'a ta na'ura domin gudanar da zabubbuka a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Godswill Akpabio ya yi yakinin cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai yi nasara a bar 'yan adawa da kiran an murde zabe.
Shirye-shiryen siyasar zaɓen shekarar 2027 na ci gaba da jinkirta aiwatar da cikakken 'yancin kuɗaɗen ƙananan hukumomi duk da hukuncin Kotun Ƙoli.
Fasahar da aka kawo za ta ba jama'a damar sauke katinsu na PVC. Kuma daga nan gaba kadan, babu maganar ziyartar ofishi ko cibiyoyin rajista kafin a samu PVC.
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Joash Ojo Amupitan, ya yi magana kan batun satar akwatin zabe da magudi gabanin 2027.
Akwatin zabe
Samu kari