Akwatin zabe
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Joash Amupitan, ya bukaci a karawa hukumar kudade domin tunkarar zabubbukan da ke tafe.
Sarkin Zazzau, Ambassada Ahmad Nuhu Bamalli, ya bukaci a dauki tsarin yin amfami da tsarin kada kuri'a ta na'ura domin gudanar da zabubbuka a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Godswill Akpabio ya yi yakinin cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai yi nasara a bar 'yan adawa da kiran an murde zabe.
Shirye-shiryen siyasar zaɓen shekarar 2027 na ci gaba da jinkirta aiwatar da cikakken 'yancin kuɗaɗen ƙananan hukumomi duk da hukuncin Kotun Ƙoli.
Fasahar da aka kawo za ta ba jama'a damar sauke katinsu na PVC. Kuma daga nan gaba kadan, babu maganar ziyartar ofishi ko cibiyoyin rajista kafin a samu PVC.
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Joash Ojo Amupitan, ya yi magana kan batun satar akwatin zabe da magudi gabanin 2027.
Hukumar zabe ta GOSIEC a Gombe ta bayyana APC a matsayin wadda ta lashe kujerun shugabannin kananan hukumomi 24 da kujerun kansiloli 240 a zaben jihar.
Jihar Kano ce ta zo ta farko a Najeriya wajen sababbin masu rajistar katin zabe, inda ta samu mutum 441,845 a shirin rajistar masu kada kuri’a a ƙasar.
Kungiyar Yiaga Africa ta yi magana kan zaben gwamnan jihar Ekiti da za a yi a ranar 20 ga Yunin 2026. Ta ce an shirya ba talakawa talakawa taliya da shinkafa.
Akwatin zabe
Samu kari