Nadin Mukamai: Abba Gida Gida Ya Jawo Matasa 44, Ya Sakala a Ma’aikatun Kano

Nadin Mukamai: Abba Gida Gida Ya Jawo Matasa 44, Ya Sakala a Ma’aikatun Kano

  • Abba Kabir Yusuf ya amince da nadin SSR da SR da za su rika aiki a ma’aikatun gwamnatin Kano
  • Wadannan wakilai wanda da-dama matasa ne su na da nauyin sanar da abin da ake yi a ma’aikatu
  • Sanarwar nadin mukaman ta fito daga ofishin abban sakataren yada labarai, Sanusi Dawakin Tofa

Kano - Abba Kabir Yusuf ya dauko matasa ya ba su wani mukami da aka kira SSR da SR watau masu tattara rahotanni na musamman daga MDAs.

Malam Sanusi Bature Dawakin Tofa ya fitar da sanarwa a shafinsa a matsayinsa na babban sakataren yada labaran Mai girma gwamnan Kano.

Wadannan masu dauko rahoto za su yi aiki a ma’aikatun gwamnati da ake da su a Kano. Ga sunayensu kamar yadda aka sanar a ranar Juma’a:

Kara karanta wannan

Jerin Sunaye: Abba Gida Gida Ya Yi Sababbin Nadin Mukamai Fiye da 100 a Awa 48

Kano.
Yadda Abba Gida Gida ya maida gidan gwamnatin Kano Hoto: Salisu Yahaya Hotoro
Asali: Facebook

Sababbin SR da SSR da ma'aikatunsu a Kano

1. Abba Zizu, Babban mai dauko rahoto, aikin gona

LURA: Shin kana son bamu labari da tattaunawa da marubutanmu? Tuntubemu a info@corp.legit.ng

2. Isma’il Alkassim, Mai dauko rahoto, aikin gona

3. Musa Garba (Jikan Oga), Babban mai dauko rahoto, Kasafin kudi da tsare-tsare

4. Bilal Musa Bakin Ruwa, Mai dauko rahoto, Kasafin kudi da tsare-tsare

5. Auwal Dan-Ayagi, Babban mai dauko rahoto, Masana’antu da kasuwanci

6. Usman Abubakar Haske, Mai dauko rahoto, Masana’antu da kasuwanci

7. Auwalu Yau Yusuf, Babban mai dauko rahoto, Al’adu da Bude ido

8. Kamal I.G Kawaji, Mai dauko rahoto, Al’adu da Bude ido

9.Kwamred Hayatu Tanimu, Babban mai dauko rahoto, Ilmi

10. Usman Ibrahim, Mai dauko rahoto, Ilmi

11. Mahmud Ali Yakasai, Babban mai dauko rahoto, muhalli

12. Rahma Abdullahi, Mai dauko rahoto, muhalli

13. Sani Umar, Babban mai dauko rahoto, tattalin arziki

Kara karanta wannan

Alamu Sun Nuna Abba Ya Karaya a Shari’ar Zaben Gwamna - Tsohon Hadimin Ganduje

14. Abdulrahman Gama, Mai dauko rahoto, tattalin arziki

15. Aliyu Kwankwason Dorayi, Babban mai dauko rahoto, lafiya

16. Zainab Muhammad, Mai dauko rahoto, lafiya

17. Nuhu Dambazau, Babban mai dauko rahoto, Ilmi mai zurfi

18. Zainab Musa Aujara, Mai dauko rahoto, Ilmi mai zurfi

19. Yakubu Umar, Babban mai dauko rahoto, Yada labarai

20. Ibrahim Yusha’u, Mai dauko rahoto, Yada labarai

21. Amir Abdullahi Kima, Babban mai dauko rahoto, Shari’a

22. Mahmud Mahmud Dala, Mai dauko rahoto, Shari’a

23. Mustapha R. Mahmud, Babban mai dauko rahoto, Tsarin Filaye da Safayo

24. Nanu Kankarofi, Mai dauko rahoto, Tsarin Filaye da Safayo

25. Khatimu Kul-Kul, Babban mai dauko rahoto, Kananan hukumomi

26. Aisha Auwal, Mai dauko rahoto, Kananan hukumomi

27. Kamal Yakasai, Babban mai dauko rahoto, Kula da ayyuka

28. Ibrahim M. Alliya, Mai dauko rahoto, Kula da ayyuka

29. Sunusi Ma’azu, Babban mai dauko rahoto, Harkokin Addini

Kara karanta wannan

Makiya Kano Za Su yi Amfani da Kotu, A Tsige NNPP a Dawo da APC - Malamin Addinin Musulunci

30. Bashir Aliyu, Mai dauko rahoto, Harkokin Addini

31. Shafa’atu Ahmad (Londonbe), Babban mai dauko rahoto, Raya karkara

32. Kabiru Nadabo Mai Rice, Mai dauko rahoto, Raya karkara

33. Jameelat Meemi Koki, Babban mai dauko rahoto, Harkoki na musamman

34. Muhammad Wasilu Kawo, Mai dauko rahoto, Harkoki na musamman

35. Nasiru Kassim Fulatan, Babban mai dauko rahoto, Kimiyya da Fasaha

36. Kamila Muhammad Siba, Mai dauko rahoto, Kimiyya da Fasaha

37. Ibrahim Rabi’u, Babban mai dauko rahoto, Sufuri

38. Yasir Ibrahim (Monday), Mai dauko rahoto, Sufuri

39. Auwalu Sani Rogo, Babban mai dauko rahoto, Sha’anin ruwa

40. Abu Sufyan Doguwa, Mai dauko rahoto, Sha’anin ruwa

41. Fauziyya Isyaku, Babban mai dauko rahoto, Harkoin mata

42. Nabeel Sunusi, Mai dauko rahoto, Harkoin mata

43. Gambo Galadanci, Babban mai dauko rahoto, Ayyuka da Gidaje

44. Khamis B. Ayagi, Mai dauko rahoto, Ayyuka da Gidaje

Kara karanta wannan

Aiki ya fara: Daga zuwa, Ganduje ya yi sabbin nade-nade a kwamitin NWC na APC

Gwamna Abba ya ba mutm 100 mukami

Dazu an ji labari cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf ya amince da karin nadin mukamai sama da 100 daga jiya zuwa yau a karkashin gwamnatinsa.

Gwamnan jihar ya nada wadanda za su rika taimakawa wajen yada labarai da hulda da jama’a da kuma wadanda za su taya Gwamna aiki a wasu wuraren.

Asali: Legit.ng

Authors:
Muhammad Malumfashi avatar

Muhammad Malumfashi (Hausa writer) M. Malumfashi ya samu Digirin farko a ilmin komfuta a ABU Zaria. Baya ga haka ya yi Digirgir a fannin kula da bayanai da wani Digirgir a ilmin aikin jarida duk daga jami'ar. Malumfashi ya kan kawo labaran siyasa, addini, wasanni da al’ada. Ya halarci taron karawa juna sani iri-iri. Imel: muhammad.malumfashi@corp.legit.ng

Online view pixel