Kwankwasiyya
A yan makonnin da suka gabata, aka gara rade-radin cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf na shirin ballewa daga jikin Kwankwaso, ya koma jam'iyyar APC mai mulki.
Gwamnatin Kano ta karyata wani rahoto da ya ce Abba Kabir Yusuf ya bayar da umarnin dakatar da harkokin gwamnati a jihar. Ta ce komai na tafiya lafiya.
Wasu 'yan jam'iyyar APC a jihar Kano sun yi magana kan rade radi sauya shekar Abba Kabir Yusuf daga NNPP. Sun ce ba lallai a ba shi tikitin takara kai tsaye ba.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa za a yi zaman doya da manja tsakanin gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf da Abdullahi Ganduje idan ya koma APC.
Babban jami'in kula da walwala na tafiyar Kwankwasiyya, Saddam Sani Umar, ya bayyana cewa sauya shekar Gwamna Abba Kabir zuwa APC ba za ta jawo asara a Kwankwaso ba.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyya mai mulki a Kano, NNPP ta bayyana fatan da ta ke da shi a kan maganar sauya shekar Gwamna Abba Kabir Yusuf zuwa APC.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya fara ganawa da manyan kusoshin jam'iyyar APC na jihar Kano bayan zamansa da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya sha ruwa.
Wasu majiyoyi sun ce ci gaba da tuntubar masu ruwa da tsaki, sharadin Shugaba Tinubu da matsalar Sanata Barau ce ya jawo jinkirin sauya shekar Gwamna Abba.
Abokin takarar Kwankwaso a zaben shugaban kasa na 2023, Bishof Isaac Idahosa ya jaddada goyon bayansa ga jagorancin Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso.
Kwankwasiyya
Samu kari