Kwankwasiyya
Jam'iyyar PRP ta ayyana labarin ca ake yadawa cewa Sanata Rabiu Kwankwaso ya sagi fom 69 na takara a cikinta, a matsayin mara tushe balle makama.
Shahararren mawakin siyasa, Dauda Adamu Kahutu wanda aka fi sani da Rarara, ya yi zargi kan madugun Kwankwasiyya kuma tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Kwankwaso.
Tsohon shugaban hukumar PCACC ta jihar Kano, Barista Muhyi Magaji Rimin Gado ya zargi Kwankwaso da karkatar da biliyoyin Naira daga asusun jihar Kano.
Mustapha Rabiu Musa Kwankwaso, ɗan tsohon gwamnan Kano Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya zama ɗan takarar mataimakin gwamna na jam'iyyar NDC a zaɓen 2027 da ke tafe.
Madugun Kwankwasiyya kuma dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NDC a zaben 2027, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi magana kan dokar da ta bullo da ita.
Dan takarar gwamnam jihar Kano a karkashin inuwar jam'iyyar NDC, Aminu Abdulsalam Gwarzo, ya zabi yaron Kwankwaso a matsayin abokin takararsa a 2027.
Jam'iyyar NDC mai adawa a Najeriya ta yi magana kan batun cewa madugun Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi barazanar ficewa daga cikinta.
Jagoran jam'iyyar NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson , ya nuna cewa ba su karvi ko sisin kwabo ba kafin mika tikitin takara ga Peter Obi da Rabiu Kwankwaso.
A labarin nan, za a ji cewa Henry Seriake Dickson ya bayar da tabbacin cewa jam'iyyar na kokari sosai duk da kalubalen da aka gani a zaben fitar da gwani.
Kwankwasiyya
Samu kari