Kwankwasiyya
Tsohon hadimin marigayi Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad, ya ba da shawara ga madugun Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya fice daga jam'iyyar NDC.
Madugun Kwankwasiyya kuma dan takarar shugaban kasa na NDC a zaben shekarar 2027, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi barazanar ficewa daga jam'iyyar.
Tsugunne ba ta kare ba tsakanin shugabannin jam'iyyar NDC a Kano da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso. Sun zarge shi da yin kaka-gida kan komai a jam'iyyar.
An shigar da jam'iyyar adawa ta NDC da Rabi'u Kwankwaso da Peter Obi ke cikinta kara kotu kan zargin cewa ta karya sharadin zama jam'iyyar siyasa a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar ADC da Nasiru Yusuf Gawuna ya bari ta fara nemansa domin ya tsaya mata takarar gwamnan jihar Kano bayan ya rasa a NDC.
A labarin nan za a ji tsohon gwamnan KanoSanata Rabiu Musa Kwankwaso a bayyana sunayen wadanda suka samu nasara a matakin farko na tallafin karatunsa.
Dan takarar mataimakin shugaban kasa a zaben 2027, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi magana kan jita-jitar cewa zai jagoranci zanga-zanga kan rashin tsaro.
Gwamnan Jihar Kano, Abba Yusuf, ya ce gwamnatinsa ta cika kusan kashi 90 cikin 100 na alkawuran da ta yi wa jama’a cikin shekaru uku da ya yi a mulki.
Peter Obi ya bayyana Rabiu Musa Kwankwaso a matsayin abokin takararsa bayan lashe tikitin shugaban kasa na NDC, tare da gabatar da manyan tsare-tsaren ceto Najeriya.
Kwankwasiyya
Samu kari