Kwankwasiyya
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bukaci 'yan Najeriya su mara wa tikitin Obi-Kwankwaso da jam'iyyar NDC baya a zaben 2027 domin kawo sauyi a Najeriya.
Bayan kwanaki 84 kacal ko makamancin haka Abdulaziz Abdullahi Umar Ganduje ya koma APC da ya yi murabus daga NDC a Kano. Abdulaziz ya koma layin mahaifinsa.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya fadi shirinsa da Peter Obi game da nade-naden mukaman gwamnati idan an zabe su a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa dan takarar gwamnan jihar Kano, Kwamred Aminu Abdussalam Gwarzi ya bayyana irin nasarar da za a samu a kan gwamnatin Abba.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya ce gwamnonin da ke dogaro da karfin gwamnati da magudin zabe domin sake lashe zabe a 2027 za su fuskanci rashin nasara.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a 2027 ne domin tabbatar da daidaiton kasa, adalci da sauyin dimokuradiyya.
A labarin nan za a ji cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana yadda karfin siyasarsa da ta Peter Obi za su girgiza dukkanin yan adawa a zaben 2027.
A labarin nan za a ji cewa Peter Obi da ke takarar shugaban kasa a 2027 ya nanata cewa wa'adi daya kawai zai yi idan an zabe shi, ya fadi dalili.
Shugaban Kwankwasiyya a karamar hukumar Nassarawa, Abdulaziz Gidanruwa, ya ziyarci Gwamna Abba Yusuf yayin da ake sa ran zai bar NDC zuwa APC gabanin 2027.
Kwankwasiyya
Samu kari