
Nade-naden gwamnati







Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya amince da naɗin sabbin hadimai manya da ƙanana a ofishin mataimakin shugaban ƙasa, Sanata Ƙashim Shettima.

Gwamnatin jihar Katsina ta amince da tube Sarkin Kuraye, Alhaji Abubakar Abdullah kan daura aure ba bisa ka'ida ba wanda daya daga cikinsu ke dauke da cuta.

Kungiyar Kiristoci Matasa a Najeriya sun yabi Shugaba Tinubu kan nade-naden mukamai, ta ce sun ji kunya a farko da kin tikitin Musulmi da Musulmi.

Kungiyar kare hakkin Musulmi ta caccaki shugaban kasa Bola Tinubu kan tafiyar da abun da ta bayyana a matsayin gwamnatin son kai, saboda wadanda ya nada mukamai.

Mun kawo bayani akan Dr. Jamila Bio da za ta zama ministan matsa. Mahaifinta shi ne Ibrahim Isa Bio wanda ya yi minista lokacin Umaru ‘Yaradua da Goodluck Jonathan.

Shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya amince da nadin shugaban ma’aikatan jihar Lagas, Hakeem Muri-Okunola a matsayin babban sakatare a gwamnatinsa.

Bola Tinubu ya zakulo Tope Fasua, ya aika shi ofishin Kashim Shettima a matsayin mai bada shawara. Fasua ya ce ai hidimtawa Ubangijinsa da matsayin.

Gwamnan jihar Filato, Celeb Muftwanga, ya naɗa masu taimaka masa na musamman 136 a faɗin kananan hukumomin jihar 17 kuma zasu soma aiki nan take.

Shugaba Tinubu ya nada Muhammad Sani Dattijo, babban yaron tsohon gwamnan Kaduna, Nasiru El-Rufai a matsayin mataimakin gwamnan babban bankin CBN.
Nade-naden gwamnati
Samu kari