Nade-naden gwamnati
Gwamnatin tarayya ta bayyana kudurinta na yin gwanjon kamfanonin rarraba wutar lantarki na Abuja, Benin, Kaduna, Kano da Ibadan sakamakon rashin wadatuwar wuta.
A yayin da ake maganar Shugaba Bola Tinubu ya cika shekara 72 a duniya, an fara kuka da shi. Kamar dai Muhammadu Buhari, ana zargin shugaban yana fifita mutanensa.
Ministan Kudi ya ce gwamnatin Najeriya na shirin karbar bashin $2.2bn daga Bankin Duniya. A cewarsa babu kudin ruwa da yawa a kansa kuma za a biya a shekara 20.
Kwanaki kadan bayan mutuwar Walin Zazzau, Sarki Ahmed Nuhu Bamalli ya nada ɗansa, Abdullahi Nuhu Bamalli a matsayin sabon Walin Zazzau a jihar Kaduna.
Gwamnatin tarayya ta ce yanzu masana’antar kera motoci ta Najeriya ta shirya ta fara aiki gadan-gadan, kuma za a fara fitar da ababen hawan daga watan Disamba.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi sabbin nade-nade a manyan hukumomi biyu a Najeriya da suka hada da hukumar SEC da Kuma NAICOM a yau Juma'a.
A ranar Laraba, 15 ga Afrilu, gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda ya amince da nadin Alhaji Falalu Bawale a matsayin shugaban ma'aikatana jihar.
Karamin ministan tsaro, Bello Matawalle ya yi kakkausar suka kan kungiyar Dattawan Arewa inda ya kalubanci masu mukamai a yankin su kare gwamnatin Bola Tinubu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada sabon manajan daraktan kamfanin FHAEDL. Injiniya Kabir Musa Umar shi ne aka nada a wannan mukamin a kamfanin.
Nade-naden gwamnati
Samu kari