Nade-naden gwamnati
Wasu sababbin bayanai na ci gaba da fitowa kan dalilin da ya sa Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya sallami ministan kudi, Wale Edun tare da maye gurbinsa nan take.
Majalisar dokokin Kano karkashin jagorancin Rt. Hon. Isma'il Jibril Falgore ya nada kwamitin wucin gadi da zai tantance sabon mataimakin gwamna, Murtala Garo.
Tsohon ministan kudi, Wale Edun, ya nuna godiya ga Bola Ahmed Tinubu bayan cire shi daga mukami, yana mai bayyana hidimar da ya yi a matsayin abin alfahari.
An sallami Wale Edun da Ahmed Dangiwa sakamakon rashin lafiya da kuma gazawar fannin gidaje a wani gagarumin sauyin gwamnati a ranar 21 ga Afrilu, 2026.
Ahmed Musa Dangiwa ya miƙa godiya ga Shugaba Tinubu bisa damar da ya ba shi ta yin hidima ga ƙasa, jim kadan bayan an tsige shi daga mukamin ministan gidaje.
Shugaba Tinubu ya sallami Wale Edun da Ahmed Dangiwa tare da naɗa Taiwo Oyedele da Muttaqa Darma a matsayin sababbin ministoci a yau 21 ga Afrilu, 2026.
Shugaba Bola Tinubu ya sallami Wale Edun da Ahmed Dangiwa daga muƙaman ministoci a wani gagarumin sauyi da ya faru a yau Talata, 21 ga Afrilu, 2026.
A shafinsa na X, Salihu Tanko Yakasai ya yi rubutu da ya nuna yadda Bola Tinubu ya rasa goyon bayan Arewa sannu a hankali. Matashin ya ce ba a yi wa yankin adalci.
Shugaban INEC, Farfesa Joash Amupitan na ci gaba da fuskantar matsin lamba daga bangarori daban-daban, ana neman ya sauka daga mukamin kafin zaben 2027.
Nade-naden gwamnati
Samu kari