Nade-naden gwamnati
Majalisar dattawan Najeriya ta amince da nadin sabon ministan wutar lantarki, Joseph Olasunkanmi Tegbe da karamin ministan harkokin waje, Ambasada Sola Enikanolaiye.
Tsohon gwamnan Bayelsa kuma tsohon karamin ministan man fetur, Mista Timipre Sylva, ya rasa babban yayansa, Cif Johnbull Anagha Sylva, ranar Laraba.
Babbar alkalin jihar Kano ta rantsar da Murtala Sule Garo a matsayin mataimakin gwamna a taron da Gwamna Abba Kabir ya jagoranta a fadar gwamnatin jihar Kano.
Wadanda suka yi murabus din sun ce sun yi haka ne domin neman takara a zaben da ke tafe, Gwamna Bala Mohammed ya masu fatan alheri da ayyukansu na gaba.
Gwamnatin Kano ta sanar da cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf zai jagoranci rantsr da sabon mataimakinsa, Murtala Sule Garo a gobe Talata da misalin karfe 11:00 na safe.
Farfesa Ali Pate ya sanar da janyewa daga takarar gwamnan Bauchi a 2027 domin ba da fifiko wajen yi wa Najeriya hidima a matakin tarayya da gina ƙasa.
A labarin nan, za a ji wasu manyan APC a jihar Oyo, Akeem Adetoyese da Mogaji Abiola Oyeyemi sun yi zargin cewa an nada mutumin da ba ɗan jam'iyya ba minista.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Rilwan Lanre Babalola a matsayin mai ba shugaban kasa shawara kan wutar lantarki tare da jagorantar kwamitin gyaran bangaren.
Shugaba kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi sabon nadi a gwamnatinsa. Shugaba Tinubu ya nada Joseph Olasunkanmi Tegbe a matsayin sabon Ministan lantarki.
Nade-naden gwamnati
Samu kari