Nade-naden gwamnati
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nada Olugbemisola Odusote a matsayin sabuwar Shugaba a makarantar horas da lauyoyin Najeriya.
Tsohon Sanata Magnus Abe ya gode wa Bola Tinubu da Nyesom Wike bayan nadinsa a matsayin shugaban majalisar NUPRC, yana mai kira ga ‘yan Najeriya su marawa musu baya.
An binne tsohon Kwamishinan Ilimi na jihar Kaduna, Alhaji Suleiman Lawal Kauru, a Zaria bayan ya rasu yana da shekaru 78 a asibitin koyarwa na ABUTH da ke Shika.
Hukumar EFCC ta gurfanar da Kwamishinan Kuɗi na Jihar Bauchi, Yakubu Adamu, kan zargin halatta kuɗin haram na N5.79bn da suka shafi sayen babura na bogi a jihar.
Fadar shugaban kasa ya karyata jita-jitar da ake yadawa cewa Shugaba Tinubu ya sauya Femi Gbajabiala, ya nada sabon shugaban ma'aikatansa a Aso Villa.
Nentawe Yilwatda, shugaban APC na kasa, ya nada mashawarta na musamman da mataimaka ciki har da Danladi Sankara domin inganta gudanarwar jam'iyyar a kasa.
Babbar kotun Abuja ta ba da belin tsohon Ministan Shari'a Abubakar Malami, inda aka sanya sharuda masu tsanani da kuma ranar ci gaba da shari'a a 2026.
Rahotanni kan shari'ar Chris Ngige sun jawo ce-ce-ku-ce yayin da EFCC ke binciken tsofaffin ministocin Buhari irin su Timipre Sylva, Malami da Hadi Sirika.
Shugaba Bola Tinubu ya sake nada sabon kwamitin NERC bayan Majalisar Dattawa ta amince da mambobinsa domin karfafa bangaren wutar lantarki a Najeriya.
Nade-naden gwamnati
Samu kari