Nade-naden gwamnati
Shugaba Bola Tinubu ya nada Adedayo Laniyi a matsayin shugabar cibiyar Maryam Babangida ta bunkasa mata tare da kafa sabuwar majalisar gudanarwa.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri ya yi garambawul a gwamnatinsa. Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri ya sauyawa wasu kwamishinoni wuraren aiki.
Shugaba Tinubu ya naɗa Manjo Janar Adeyinka Famadewa (Rtd) a matsayin Mashawarci kan harkokin tsaron gida domin inganta haɗin kan jami'an leken asiri.
Gwamna Oborevwori na jihar Delta ya sauya ministoci a ranar 8 ga Mayu, 2026, bayan murabus ɗin Orode Uduaghan da ThankGod Trakiriowei don takarar zaɓen 2027.
Sabon ministan makamashi a Najeriya, Joseph Tegbe ya musanta rahoton cewa ya yi alkawarin gyara matsalar lantarkin Najeriya cikin watanni uku yayin tantance shi.
Tsohon ministan sufuri a Najeriya, Femi Fani-Kayode ya ce shi ne ya nemi a mayar da shi daga Jamus zuwa Afirka ta Kudu saboda ra'ayinsa da kusancin ƙasashen biyu.
Majalisar dattawan Najeriya ta amince da nadin sabon ministan wutar lantarki, Joseph Olasunkanmi Tegbe da karamin ministan harkokin waje, Ambasada Sola Enikanolaiye.
Tsohon gwamnan Bayelsa kuma tsohon karamin ministan man fetur, Mista Timipre Sylva, ya rasa babban yayansa, Cif Johnbull Anagha Sylva, ranar Laraba.
Babbar alkalin jihar Kano ta rantsar da Murtala Sule Garo a matsayin mataimakin gwamna a taron da Gwamna Abba Kabir ya jagoranta a fadar gwamnatin jihar Kano.
Nade-naden gwamnati
Samu kari