Nade-naden gwamnati
Iyalan Hajiya Fatima Ladi Binta Musa Musawa sun sanar da rasuwarta, wadda ita ce mahaifiyar ministar Fasaha, Al’adu, Yawon Bude Ido ta Najeriya a Abuja.
Gwamnatin jihar Kano ta sanar da sauye-sauyen a mukamanasu ba gwamna Abba Kabir Yusuf shawarwari, inda aka ɗaga likkafar wasu tare da yin sababbin nade-nade.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya rantsar da wadanda za su maye gurbin minitocin wutar lantarki da harkokin kasashen waje a Abuja yau Litinin.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya mika sunan Dr. Zainab Marwa ga majalisar dattawa domin tantancewa ta mamba a majalisar gudanarwa ta hukumar NDDC.
Gwamnan jihar Jigawa, Umar Namadi, ya dauki matakin ladabtarwa kan wasu daga cikin hadimansa. An bayyana cewa an dakatar da hadiman ne sai baba ta gani.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta sanar da daukar matakin hade wasu ma'aikatu wuri guda karkashin jagorancin kwamishina.
Ministan Yaɗa Labarai, Mohammed Idris ya buƙaci ‘yan Najeriya su yi addu’ar zaman lafiya da cigaban ƙasa yayin da ake bikin Babbar Sallah ta 2026.
Fadar shugaban kasa ta sanar da nadin Farfesa Segun Aina a matsayin wanda zai maye gurbin shugaban hukumar JAMB mai barin gado, Farfesa Ishaq Oloyede.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Farfesa Segun Aina a matsayin sabon shugaban JAMB domin maye gurbin Farfesa Is-haq Oloyede bayan karewar wa’adinsa a 2026.
Nade-naden gwamnati
Samu kari