Nade-naden gwamnati
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya fadi shirinsa da Peter Obi game da nade-naden mukaman gwamnati idan an zabe su a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa Adeniyi Adeyemi ya roki majalisa a kan wasu bukatunsa biyu kafin a titsiye shi wajen binciken yadda ya kafa hukumar bogi a Najeriya.
Gwamnatin Kano ta naɗa sababbin manyan sakatarori 19 tare da sauya wa wasu 14 wuraren aiki domin ƙarfafa aikin gwamnati da inganta gudanarwa a fadin jihar
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya rabawa hadimansa takardun mallakar filaye, yana mai cewa shirin zai rage matsalar gidaje da bunƙasa tattalin arziki a Kano.
Kungiyar ArDA ta bukaci Shugaban kasa, Bola Tinubu ya nada tsohon Ministan Ilimi, Adamu Adamu, domin maye gurbin Yusuf Maitama Tuggar a Majalisar ministoci.
Tinubu ya naɗa Yakubu Jang, ɗan Jonah Jang, a matsayin Babban Mataimaki na Musamman yayin bikin cika shekaru 80 da haihuwar tsohon gwamnan Filato.
Shugaban ƙaramar hukumar Kuje ya naɗa Ibrahim Danladi mataimaki na musamman, yana mai cewa mukamin nishaɗi ne, ba na rawa kamar yadda aka ruwaito ba.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon babban kwamishinan Najeriya a Birtaniya, Alhaji Abubakar Alhaji ya koma ga Mahaliccinsa yayin da ya ke karban magani a Abuja.
Binciken Majalisar Wakilai ya gano sabbin bayanai kan PFIPC, yayin da shugaban ma’aikatan gwamnati ya amince da gazawar tantance takardu kafin amincewa.
Nade-naden gwamnati
Samu kari