![Duk da rigima kan sahihancinsa a jam'iyyar, APC ta ba yaron Wike mukami](https://cdn.legit.ng/images/560x315/608af11a091885b3.jpeg?v=1)
Nade-naden gwamnati
![Duk da rigima kan sahihancinsa a jam'iyyar, APC ta ba yaron Wike mukami](https://cdn.legit.ng/images/560x315/608af11a091885b3.jpeg?v=1)
![Gwamna ya ƙara gamuwa da cikas, kwamishina ta 3 ta yi murabus daga muƙaminta](https://cdn.legit.ng/images/560x315/308577681c2180b8.jpeg?v=1)
![Abinci ya kare: Gwamna ya kori duka shugabannin kananan hukumomi, ya ba da umarni](https://cdn.legit.ng/images/360x203/cf87f4f83103769c.jpeg?v=1)
![Tinubu ya sha kakkausar suka daga gida, jigon siyasa ya tono babban kuskurensa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/da6db8a75c4c258a.jpeg?v=1)
![Abin da Aminu Ado ya fadawa Dan Agundi a waya bayan Tinubu ya ba shi muƙami](https://cdn.legit.ng/images/360x203/02d8208d09ec5054.jpeg?v=1)
![Surukin Ganduje, ɗan tsohon gwamna da wasu mutane da Tinubu ya ba muƙamai a mako 1](https://cdn.legit.ng/images/360x203/ec09592ab2db1c82.jpeg?v=1)
![Bayan kotu ta dawo da shi, mataimakin gwamnan PDP ya kinkimo sabuwar rigima](https://cdn.legit.ng/images/190x107/cc2ee5260224f575.jpeg?v=1)
Ga dukkan alamu rigimar siyasa a jihar Edo za ta dawo sabuwa yayin Philip Shaibu ya tsallake Gwamna Godwin Obaseki, ya naɗa ma kansa sababbin hadimai.
![Ministan Tinubu ya gamu da matsala bayan kayyade shekarun shiga manyan makarantu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d1520bdf98d161fc.jpeg?v=1)
Ministan Ilimi, Farfesa Tahir Mamman, ya sake bayar da wani sabon umarni dangane da adadin shekarun da ake bukatar dalibai su kai kafin shiga manyan makarantu.
![Esther Walson Jack: Muhimman abubuwa 6 kan sabuwar shugabar ma'aikatan gwamnati Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a5c38d2e56b5b265.jpeg?v=1)
A jiya Laraba 17 ga watan Yulin 2024 Shugaba Bola Tinubu ya amince da nadin Didi Esther Walson-Jack a matsayin shugaban ma'aikatan Gwamnatin Tarayya.
![Bola Tinubu ya Sake ɗauko mace, ya naɗa ta a shirgegen mukami a gwamnatin tarayya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a5c38d2e56b5b265.jpeg?v=1)
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya sake waiwayar mata yayin da yake ci gaba da rabon muƙamai, ya naɗa sabuwar shugabar ma'aikatan gwamnatin tarayya.
![Gwamna ya gamu da cikas, kwamishinoni 2 sun yi murabus daga muƙamansu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/95157e868c7ca39a.jpeg?v=1)
Rahotanni daga jihar Abia da ke Kudu maso Gabashin Najeriya sun bayyana cewa kwamishinar noma da takwaranta na ma'aikatar kimiyya da fasaha sun aje aiki.
![Gwamna ya jawo mutane a jiki, ya naɗa sababbin hadimai sama da 1,000](https://cdn.legit.ng/images/190x107/64dfc0b23ad3b50d.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas ya jawo ƙarin mutane cikin gwamnatin jihar, ya fitar da sunayen mutane 1,270 da naɗa a matsayin masu taimaka masa.
!["Ku kara hakuri": Bidiyon Umar Bush yana ba da tabbacin samun sauki bayan shiga ofis](https://cdn.legit.ng/images/190x107/26bf71d02c181159.jpeg?v=1)
Ɗan barkwanci mai ashariya daga Arewacin Najeriya, Umar Bush ya shiga ofishinsa a hukumance bayan nada shi hadimi na musamman a bangaren nishadi a Abuja.
![Shahararren mai barkwanci a Arewa, Umar Bush, ya samu mukami a gwamnatin Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/abd75cb8ab9aa321.jpeg?v=1)
Fitaccen mai barkwancin nan daga Arewa, Umar Bush ya samu mukamin mai tallafawa Hon. Mohammed Abba Isah kan harkokin nishadi a ofishin Shugaba Bola Tinubu.
![Ta leko ta koma: Tinubu ya tsige Adekanmbi kwanaki 2 da nada shi shugaban HYPREP](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1816dcfc4206924c.jpeg?v=1)
Shugaban kasa Bola Tinubu ya tsige Olufemi Adekanmbi daga mukaminsa na Kodinetan shirin Hydrocarbon Pollution Remediation Project (HYPREP) sa’o’i 48 bayan nadin sa.
Nade-naden gwamnati
Samu kari