
Rabiu Kwankwaso







Gwamnan jihar Kano Engr. Abba Kabir Yusuf ya dakatar da shugaban hukumar gudanarwa na KASCO Dr. Tukur Dayyabu Minjibir sakamakon samunsa da sakaci wajen aiki.

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya ba da umarnin dakatar da wasu shugabannin makarantun sakandare guda biyu kan wasa da aikinsu bayan kai ziyarar makarantun.

Labarin da ke iso mu ya bayyana yadda kotun sauraran kararrakin zabe ta tabbatar da tsige dan majalisar wakilai daga Kano bisa aikata rashin gaskiya.

Al'ummar Yarbawa mazauna Kano sun gudanar da taron addu'a ta musamman don neman Allah ya yi wa jagoran Kwankwasiyya, Alhaji Rabiu Musa Kwankwaso jagoranci.

Tsagin tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Kwankwaso, sun fara shirin sauya tambarin jam'iyyar NNPP da kundin tsarin mulkin jam'iyyar domin rage wa wasu ƙarfi.

Jam’iyyar NNPP ta tsira da kujerar Sagir Kogi mai wakiltar birnin Kano. APC ta gabatar da takardun da ba su da alaka ta kusa ko ta nesa da shari’ar da ake yi.

Kwanan nan Abba Kabir Yusuf ya hadu da wani matashi a Kano. Yusuf Sulaiman Sumaila ya maida N328,115.75 da aka tura cikin asusun mahaifinsu wanda ya rasu a 2022

Gwamnatin Kano ta raba buhunan shinkafa fiye da 270,000 da kananan buhunan masara 160, 000. Abba Gida Gida ya rabawa Mata dabbobi domin ayi kiwo a kauyuka.

Rigingimun cikin gida ne neman kai jam'iyyar NNPP ƙasa, yayin da tsohon shugaban jam'iyya na ƙasa, Farfesa Rufa'i Ahmed, ya sanar da ficewa daga Jam'iyyar.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari