Rabiu Kwankwaso
Wasu shugabannin kabilar Igbo sun goyi bayan alkawarin Peter Obi na wa’adi ɗaya, yayin da wasu ke ganin yarjejeniyar ba ta amfani Kudu maso Gabas.
A labarin nan, za a ji yadda wata kungiya mai goyon bayan Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso, KNN ta yi martani ga Gwamnan APC a jihar Imo Hope Uzodinma.
A labarin nan, za a ji Ladipo Johnson, makusancin Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya ce an sanar da Peter Obi halin da tafiyar OK movement kenciki na rikici da ya taso.
A labarin nan, za a ji Injiniya Ibrahim Abdullahi Karaye ya yi mamakin yadda gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta kori wasu ma'aikata saboda suna da alaka da Kwankwasiyya.
Jigon ADC, Salihu Lukman ya gargadi Atiku, Obi da Kwankwaso cewa rashin hadin kan 'yan adawa zai iya bai wa Tinubu da APC nasarar sake lashe zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar NDC ta yi zargin NNPP na neman mafaka, ta fara kokarin hada kai a goyawa takarar Obo da Kwankwaso baya a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar adawa ta NDC ta bayyana yadda aka so tsayar da Mustapha Kwankwaso takara amma daga baya aka hakura aka ba Kwamred.
A labarin nan za a ji cewa Sanata Rufa'i Sani Hanga da Kabiru Gaya da aka hango a wajen shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu bai yi wa jam'iyyar NDC dadi ba.
A labarin nan, za a ji cewa ata kungiyar Yarbawa ta bayyana cewa Olusegun Obasanjo ya na yi wa Bola Tinubu aiki ta hanyar hade Obi da Kwankwaso a zabe mai zuwa.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari