Rabiu Kwankwaso
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya gargadi jam’iyyun siyasa da magoya bayansu kan kalaman kiyayya, tsokana, barazana da tashin hankali yayin kamfe.
Rabiu Musa Kwankwaso ya yi Allah-wadai da kisan mai magana kan siyasa Ibrahim Khalil Dan Shagamu a Kano, inda ya buƙaci gwamnatin jihar ta gudanar da bincike.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya aika wa Atiku Abubakar saƙo, yana mai cewa ya koma kula da sarautar Waziri Adamawa saboda shekarunsa sun yi yawa don jagorantar Najeriya.
Nasir Yusuf Gawuna ya ƙi komawa APC duk da komawar manyan mutanen sa na siyasa, yayin da aka ce ya ci gaba da zama a NDC domin zaɓen Kano na 2027.
Gwamnatin Benue ta zargi Peter Obi da neman tayar da hankali bayan da aka toshe ayarin motocinsa yayin ziyararsa jihar ranar Talata 8 ga watan Satumbar 2026.
Rabiu Musa Kwankwaso ya yi Allah-wadai da tare ayarin Peter Obi a Benue, yana kira ga gwamnati ta gano tare da hukunta waɗanda suka haddasa lamarin.
NNPP ta gargadi NDC da Peter Obi kan zaɓen Rabiu Kwankwaso a matsayin mataimaki, tana zargin zai iya juya musu baya kamar yadda ta ce ya yi mata.
Yan daba sun kai hari ofishin NDC a Emohua, Rivers, inda suka lalata kayayyakin yakin neman zabe, yayin da dan takarar jam’iyyar ya nemi bincike da zaman lafiya.
Peter Obi ya ƙalubalanci ’yan Najeriya su binciki tarihinsa da na Kwankwaso, su bayyana duk wani laifi da suka sani gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari