Rabiu Kwankwaso
Tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya bayyana dalilin da ya sa ya zabi yin tafiya tare da Peter Obi don zaben 2027.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi kira ga mutane su goyi bayan tafiyar NDC. Ya ce 'yar shi ta ba shi shawarar haduwa da Obi tun a zaben 2023 da ya wuce.
Tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce ya samu tikitin mataimaki ko bai samu ba, a shirye yake ya marawa duk wanda NDC ta tsaida takara.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar Kwankwasiyya ta bayyana yakinin cewa za ta kauce wa matsalolin da aka samu a ADC a cikin sabuwar jam'iyyar NDC.
Rabiu Kwankwaso ya goyi bayan matakin jam’iyyar NDC na bai wa Kudancin Najeriya tikitin takarar shugaban ƙasa na 2027 domin kammala tsarin karɓa-karɓa na shugabanci.
Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
A labarin nan za a ji cewa tsohon dan takarar shugaban kasa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana yadda suka dade cikin zullumi kan batan Dadiyata.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana lissafin da suka buga da ya kai su da hakura ga zama a hadakar adawa ta ADC a Najeriya.
Jam'iyyar ADC ta sanar da cewa fitar Sanata Rabiu Kwankwaso da Peter Obi zai kara mata himma wajen samun nasara a zaben 2027 mai zuwa, David Mark ne ya fad haka.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari