Rabiu Kwankwaso
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bukaci 'yan Najeriya su mara wa tikitin Obi-Kwankwaso da jam'iyyar NDC baya a zaben 2027 domin kawo sauyi a Najeriya.
A wata hira da aka yi da shi, Ayo Fayose ya ce Peter Obi nagari ne amma ba shi da damar cin zaben 2027 saboda rabuwar kan 'yan hamayya mai hana nasara.
A labarin nan za a ji cewa jam'iyyar hamayya ta NDC ta ce za a ga salo da dabaru wajen tabbatar da cewa an samu abin da ake nema a zaben 2027 mai zuwa.
Rikicin OK Movement ya ɗauki sabon salo bayan Peter Ameh ya yi murabus, yana mai cewa zai mayar da hankali kan takararsa ta Sanatan Kogi ta Gabas a 2027.
A labarin nan za a ji cewa dan takarar mataimakin shugaban kasa a jam'iyyar NDC, Rabiu Musa Kwankwaso ya karbi wasu jiga-jigai a karamar hukumar Birnin jihar Kano.
Bayan kwanaki 84 kacal ko makamancin haka Abdulaziz Abdullahi Umar Ganduje ya koma APC da ya yi murabus daga NDC a Kano. Abdulaziz ya koma layin mahaifinsa.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya fadi shirinsa da Peter Obi game da nade-naden mukaman gwamnati idan an zabe su a 2027.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya ce gwamnonin da ke dogaro da karfin gwamnati da magudin zabe domin sake lashe zabe a 2027 za su fuskanci rashin nasara.
A labarin nan, za a gano abin da Kwankwaso ya fada game da tsofafin abokan siyasarsa, Abdullahi Ganduje, Ibrahim Shekarau da Gwamna Abba Kabir Yusuf.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari