Cikakken Jeri: Abba Gida Gida Ya Yi Sababbin Nadin Mukamai Fiye da 100 Cikin Awa 48

Cikakken Jeri: Abba Gida Gida Ya Yi Sababbin Nadin Mukamai Fiye da 100 Cikin Awa 48

  • A safiyar Asabar, 2 ga Satumba 2023, gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta sanar da karin wasu nade-nade
  • Gwamnan Kano ya nada masu bada shawara na musamman da wasu wadanda za su rika taimaka masa
  • A baya Abba Gida Gida ya na da hadimai akalla 97, da karin 111 da aka samu, adadinsu zai kai 208

DUBA NAN: Bibiyi shafin Legit.ng Hausa a kafar TikTok. Kada ka bari bidiyo mai daukar hankali ya wuce ka!

Kano - Babban sakataren yada labaran gwamnan jihar Kano, Sanusi Bature Dawakin Tofa ya sanar da nadin mukamai shafinsa na Facebook.

Gwamnan Kano
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf Hoo: Salisu Yahaya Hotoro
Asali: Facebook

Malam Sanusi Bature Dawakin Tofa ya ce kafin yanzu majalisar dokokin Kano ta bada damar nada masu ba Mai girma gwamna shawara.

Masu bada shawarar za su yi aiki wajen kawo tsare-tsaren cigaban al’umma, masana’antu, mula da magoya baya da harkokin cikin gida.

Akwai masu bada shawara a kan dabarun siyasa, samar da abinci, sha’anin mata, tsarin Lafiya Jari, harkokin dalibai da wayar da kan jama’a.

Kara karanta wannan

Khalil Suleiman Halilu: Labarin ‘Dan Shekara 32 da Tinubu Ya Nada Ya Rike Hukumar NASENI

LURA: Shin kana son bamu labari da tattaunawa da marubutanmu? Tuntubemu a info@corp.legit.ng

1. Dr. Danyaro Ali Yakasai

2. Alh. Garba Aliyu Hungu

3. Dr. Bashir Abdu Muzakkari Fagge

4. Hon. Ismail Shehu Gurjiya

5. Hon. Nasiru Kunya

6. Hon. Ali Yahuza Gano

7. Hajiya Habiba Mustapha Baura

8. Hajiya (Dr.) Fatima Abubakar Amneef

9. Hon. Yusuf Shehu Kibiya

10. Hon. Ali Abdu Doguwa

11. Hajiya Aisha Muhammad Idris

12. Hon. Shehu Aliyu Yammedi

13. Comrade Nura Iro Ma'aji

14. Dr. Abdulhadi Zubairu Chula

Abba ya nada SSA 57 a tashi daya

Abba Kabir Yusuf ya amince da karin manyan hadimai na SSA da za su yi aiki a bangarori dabam-dabam domin taimakawa gwamnatinsa.

Dawakin Tofa ya ce an nada manyan masu taimakawa kan sha’anin addini, yada labarai, hulda da jama’a, fasahar ICT da kuma daukar hoto.

A jiyan ne aka nada masu taimakawa a kan makarantun gyaran hali, kafofin sadarwa na zamani, ayyuka, kungiyoyin NGOs da sauransu.

1. Anas Abba Dala

Kara karanta wannan

Sunayen Matasa da Mata 44 da Abba Gida Gida Ya Sakala a Ma’aikatun Gwamnati

2. Ali Muhammad Bichi,

3. Alhajiji Nagoda

4. Babban Alhaji Sagagi

5. Ibrahim Muazzam Sanata

6. Ismail Murtala Zawa'i

7. Shamsu Aliyu Samanja

8. Fahad Balarabe Adaji

9. Abdullahi Ibrahim

10. Hassan Sani Tukur

11. Hadiza Aminu

12. Hon. Nasiru Isa Dikko

13. Ali Hamisu Indabawa

14. Nafi'u Dankura Adamu

15. Abdurrashid Muhammad Panda

16. Nasiru Hassan Yan Awaki

17. Abubakar Muhammad Inuwa

18. Ibrahim Ma'aji Sumaila

19. Abdullahi Ghali Basaf

20. Bashari A. Yaro

21. Habibu Ya'u Kwankwaso

22. Yusuf Abdullahi Yanoko

23. Saminu Balago Yakasai

24. Abdussalam Muhammad Sani

25. Bala Abubakar

26. Ishaq Abdul

27. Tijjani Kaura Goje

28. Balarabe Isa Abdullahi

29. Mansur Ali Galadanchi

30. Mustapha Ibrahim Chigari

31. Sani Rabi’u Muhammad (Rio)

32. Ibrahim Abdu Hanga

33. Musbahu Shado

34. Abdullahi Sabo Abubakar

35. Zainab Ibrahim D.

36. Dahiru Arrow Dakata

37. Jamilu Yamadawa

38. Yassir Abdullahi Jobe

39. Mubarak Muhammad Usman

40. Bashir Usman Gama

41. Mahmoud Abbas Sunusi

42. Adamu Maitama

43. Rabi Hotoro

44. Arc. Ahmad Ishaq

45. Arc. Abba Garba Yaro

46. Idris Tela Dandalama

47. Isa Rabi’u Wise

48. Sharu Na Malam Dandago

49. Rabiu Salisu Babba Dala

50. Aminu Sulaiman Gaya

51. Hassana Abubakar

Kara karanta wannan

Muhimman Abubuwan Sani 5 Dangane Da Hambararren Shugaban Kasar Gabon, Ali Bongo

52. Hajiya Mariya Sani Karaye

53. Hajiya Sa'adatu Salisu Yusha'u

54. Dr. Harisu Tsanyawa

55. Sani Isa Romi

56. Inuwa Salisu Sharada, (KOSSAP)

57. Khalil Isa Dokadawa (Amana Luxury)

Baya ga haka, mu na da labari Abba Kabir Yusuf ya bada mukaman SR da SSR domin a samu wakilai masu dauko rahotanni a ma’aikatu.

Abba Gida Gida ya yi hakan ne domin ya jawo matasa cikin gwamnatinsu ta NNPP ganin gudumuwar da aka ba su a lokacin yakin zabe.

Asali: Legit.ng

Authors:
Muhammad Malumfashi avatar

Muhammad Malumfashi (Hausa writer) M. Malumfashi ya samu Digirin farko a ilmin komfuta a ABU Zaria. Baya ga haka ya yi Digirgir a fannin kula da bayanai da wani Digirgir a ilmin aikin jarida duk daga jami'ar. Malumfashi ya kan kawo labaran siyasa, addini, wasanni da al’ada. Ya halarci taron karawa juna sani iri-iri. Imel: muhammad.malumfashi@corp.legit.ng