Sarkin Kano
Sarki Muhammadu Sanusi II ya yi ta'aziyyar rasuwar 'yan majalisar Kano biyu a rana daya. Sarki Aliyu Daneji da Hon. Aminu Sa’adu Ungoggo sun rasu a Kano.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, ya bukaci a janye jami'an tsaro daga fadar da Sarkin na 15, Aminu Ado Bayero, ya ke zama. Hakan ya jawo martani.
A labarin nan, za a ji tsohon gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya shawarci rundunar yan sanda da ta janye yan sandan da ke tsaron Aminu Ado Bayero.
Abdullahi Umar Ganduje ya dakatar da kafa Hisbah mai zaman kanta a jihar Kano. An dakatar da Hsibar Ganduje ne bayan zama da DSS da 'yan APC a jihar Kano.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya haramta kafa kungiyar Hisbah da Abdullahi Ganduje ya ce zai kafa a jihar Kano. Abba ya ce hakan barazana ne ga jihar Kano.
Wata kungiya ta yi Allah wadai da shirin Abdullahi Ganduje da mutanensa kan neman kafa sabuwar Hisbah a Kano. Kungiyar ta ce lamarin zai jawo fitina jihar Kano.
Khalifa Muhammadu Sanusi II ya bayyana yadda marigayi Sheikh Dahiru Usman Bauchi ya ke masa addu'a a shekarun baya da yadda ya dawo Sarautar Kano saboda addu'arsa.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya jaddada muhimmancin hadin kai musamman a tsakanin ’yan Tijjaniya, yana cewa ba za su bar masu adawa da su, su sa su rikici ba.
An wani tsohon bidiyo da aka dawo da shi, an gano Sheikh Dahiru Bauchi yana jan hankalin al’ummar Kano da su guji tayar da hankula bayan tube Sanusi II daga sarauta.
Sarkin Kano
Samu kari