Sarkin Kano
Mataimakin gwamnan Kano Sule Garo ya halarci Mauludin Tijjaniyya a fadar Nasarawa ta Aminu Ado Bayero yayin da takaddamar masarautar Kano ke ci gaba.
Gwamnatin jihar Gombe ta fara shirin sake gina Fadar Sarkin Gombe domin kare tarihi da al'adu, ƙarfafa martabar masarautar da tallafa wa zaman lafiya.
A labarin nan, za a ji cewa Masarautar Kano ta bayyana abin da yan Najeriya za su iya yi wajen tabbatar da an yi babban zaben 2027 lafiya lau cikin nasara.
Masarautar Kano ta musanta zargin carry-over da aka yi wa Sarki Sanusi II, tana cewa maki guda ne kacal ya rage masa samun First Class a karatunsa na Shari’a.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta bayyana waɗanda suka taimaka aka samu nasarar kammala auren gata da aka kashe N1.5bn a jihar Kano.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Kano ta kai ta'aziyya jihar Sakkwato inda Abba Kabir Yusuf ya wakilta manyan jami'a su yi ta'azziyar Sardauna.
Gwamnatin Kano za ta tura wa wani ma'aikacin ta giratuti sai aka samu akasin aka tura kudin Neja. Yanzu mutumin da ya ga kudi a asusun sa ya sanar da Kanawa.
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi, ya bukaci shugabanni su mayar da hankali wajen yin abubuwan da za su inganta rayuwar mutanen da suke jagoranta.
An ji cewa wasu mutane sun taru sun kashe wani mutum a karamar hukumar Ajingi a yankin Balare kan zarin ya saci babur a jihar Kano. Sun kona gawar shi.
Sarkin Kano
Samu kari