Sarkin Kano
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Kano ta kai ta'aziyya jihar Sakkwato inda Abba Kabir Yusuf ya wakilta manyan jami'a su yi ta'azziyar Sardauna.
Gwamnatin Kano za ta tura wa wani ma'aikacin ta giratuti sai aka samu akasin aka tura kudin Neja. Yanzu mutumin da ya ga kudi a asusun sa ya sanar da Kanawa.
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi, ya bukaci shugabanni su mayar da hankali wajen yin abubuwan da za su inganta rayuwar mutanen da suke jagoranta.
An ji cewa wasu mutane sun taru sun kashe wani mutum a karamar hukumar Ajingi a yankin Balare kan zarin ya saci babur a jihar Kano. Sun kona gawar shi.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya yaba da ci gaban taron zikrin Tijjaniyya, yana cewa al'ada ce da sarakunan na baya suka kafa bisa shawarar Sheikh Nasiru Kabara.
Ana zargin Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya soki Majalisar Najeriya karkashin Godswill Akpabio. Tsohon gwamnan ya ce babu abin da bai gani ba lokacin yana CBN.
Tsohon gwamnan CBN ya fadi abin da ba a sani ba game da alakarsa da Goodluck Jonathan da Ummar Musa Yarudua. Muhammadu Sanusi II ya fadi yadda ya buga da Jonathan.
Sarkin Kano, Mai Martaba Muhammadu Sanusi II, ya buƙaci kungiyar Tarayyar Turai ta ƙara tallafawa Kano da Najeriya a fannonin tsaro, lafiya da ilimi.
Sarki Muhammadu Sanusi II na Kano ya bayar da umarnin rufe otal ɗin Stephrica Guest Palace da ke Kureken Sani bayan korafe-korafen mazauna yankin.
Sarkin Kano
Samu kari