Sarkin Kano
Fadar shugaban kasa ta yi martani ga Sanusi II kan sukar Bola Tinubu d aya yi kan ciwo bashi duk da cire tallafin man fetur da aka yi a Najeriya.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, ya tambayi dalilin ci gaba da karbar bashi duk da cire tallafin mai, yana gargadin cewa rashin daidaito na iya lalata ribar.
Wani lauya ya bayyana cewa shari’ar Aminu Babba Dan’agundi a Kotun Koli ba ta shafi sarautar Kano ba, kuma ba ta kunshi cire ko mayar da wani sarki ba.
Kotun koli ta daga shari;ar masarautar Kano da Aminu Ado bayero da Muhammadu Sanusi II ke jagoranta zuwa bayan zaben shugaban kasa da gwamnoni na 2027.
An tabbatar da rasuwar Salihi Aminu Sanusi, ƙanin Mai Martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, lamarin da ya jefa iyalai, abokai da masoya cikin jimami mai tsanani.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Shugaban APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje da gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf sun yi zaman dare game da matsalolin siyasar Kano.
An gurfanar da mai tuka motar matar Sarki Muhammadu Sanusi II da wasu mutane biyu bayan zarginsu da laifin shiga dakin matar Sarki su tafka kazamar sata.
A labarin nan, za a ji dalilan da suka jawo hadimin tsohon Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, Nasiru Saidu Adhama ya sanar da rabuwa da jam'iyyar APC.
A labarin nan, za a ji cewa Mataimakin Gwamnan Kano, Kwamred Aminu AbdulSalam Gwarzo ya yi rashin nasara a yunkurinsa na hana majalisar dokoki ta tsige shi.
Sarkin Kano
Samu kari