Jihar Kano
NiMet ta yi hasashen yanayi daban-daban na tsawon kwanaki uku, ciki har da hasken rana, gajimare, tsawa da ruwan sama a sassan kasar daga Litinin zuwa Laraba.
Wasu 'yan mata guda uku daga gida ɗaya sun rasu bayan kwale-kwalen da suke ciki ya kife a Tiga Dam da ke jihar Kano. Shugabar karamar hukuma ta yi ta'aziyya.
Yan bindiga sun kashe shugaban jam'iyyar APC na Rantan, Garba Buba, da wani mazauni, yayin da hare-haren garkuwa da mutane ke ƙara tsananta a jihar Kano.
Sanata Rufai Sani Hanga ya bayyana yadda rashin jituwa da Rabiu Kwankwaso kan shirye-shiryen tallafa wa jama’a da harkokin siyasa ya jawo rabuwar tsakaninsu.
Yan bindiga dauke da makamai sun kashe mutane uku, sun jikkata biyar tare da sace Sarkin Noma na Kano a garin Chiromawa da ke Karamar Hukumar Garun Malam.
Gwamnatin Kano ta bayyana cewa yara biyu suka rasa rayukansu sakamakon barkewar cutar mashako a karamar hukumar Rano, ta musanta ikirarin dan Majalisa.
Wani matashin dan siyasa ya bayyana zaɓen Atiku Abubakar a 2027 a matsayin jihadi, yana mai cewa zai iya ceto Najeriya daga matsalolin tattalin arziki da tsaro.
Gwamnatin Kano ta yi watsi da gargadin tafiye-tafiye na Birtaniya, tana mai cewa jihar na cikin aminci yayin da mazauna suka kira gargadin marar tushe.
A labarin nan za a ji rundunar yan sandan jihar Kano ta bayyana matakin da za ta dauka dangane da duk wani dan siyasa da aka kama yana take doka kafin zaben 2027.
Jihar Kano
Samu kari