Jihar Kano
Hisbah ta Kano ta gargadi jama’a kada su biya kuɗi ga masu neman shigar da su cikin shirin auren jama’a na ma’aurata 1,500 da gwamnatin jihar ta ɗauki nauyi.
Wani mahafi ya rasa rayuwarsa yain da ya shiga tsohuwar rijiya ceto 'yarsa mai shekaru 15 wadda ita ma ta mutu a Kano kamar yadda Hukumar Kashe Gobara ta tabbatar.
A labarin nan, za a ji cewa majalisar dokokin Kano ta tashi tsaye game da hare-haren yan bindiga da ake kai wa iyakokin jihar domin a magance matsalar.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar APC ta bayyana dalilin da a ganin ta, su ne su ka jawo Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya soki gwamnatin Tinubu.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon gwamna a Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya yi kaca-kaca da tikitin Obi da Kwankwaso a zabe mai zuwa na 2027.
Fahad Dankabo ya bukaci matasa su rungumi sabon salon siyasa a 2027, yana mai cewa lokaci ya yi da siyasa za ta yi wa al'umma hidima ba wai a bautawa siyasa ba.
Sanata Kabiru Gaya ya amince da komawa APC bayan ganawa da shugaban jam'iyyar, Nentawe Yilwatda, bayan rahoton rasa tikitin Sanatan Kano ta Kudu a NDC.
A labarin nan, za a ji cewa shugabannin jam'iyyar NDC a shiyyar Arewa maso Yamma sun hallara a babban birnin tarayya Abuja don duba muhimman batutuwa.
Shugaban APC na ƙasa, Nentawe Yilwatda, ya kai ziyarar Sanata Kabiru Gaya a Kano domin tattauna haɗin kai, yayin da babu wata sanarwa da ke nuna Gaya zai koma APC.
Jihar Kano
Samu kari