![Kwamishina ya fadi maƙudan kuɗin da gwamnatin Kano ke buƙata domin gyara makarantu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/23155ee64f0e07d4.jpeg?v=1)
Jihar Kano
![Kwamishina ya fadi maƙudan kuɗin da gwamnatin Kano ke buƙata domin gyara makarantu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/23155ee64f0e07d4.jpeg?v=1)
![Tsadar Burodi: Gwamnatin Kano ta shiga ganawa domin ganin samun sauki Inji PCACC](https://cdn.legit.ng/images/560x315/f6bdc7a18e77b916.jpeg?v=1)
![Harkar noma: Gwamnatin Kano ta ware biliyoyi domin aikin madatsar ruwa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/8cd2d554e3a186ab.jpeg?v=1)
![Ba a gama rikicin sarauta ba, Sanusi II ya ba masu unguwa umurni](https://cdn.legit.ng/images/360x203/9b519e1029b23ed5.jpeg?v=1)
![Gwamna Abba Gida Gida ya kai ziyarar ba-zata, ya daukarwa mutanen Kano babban alkawari](https://cdn.legit.ng/images/360x203/2bd93ef0957d7457.jpeg?v=1)
![Kano: An gano kuskuren da zai jefa Abba a matsala a Kano, hadimin Buhari ya ba shi mafita](https://cdn.legit.ng/images/360x203/a1f3cbb725fbf5a1.jpeg?v=1)
![Abba Kabir ya kaddamar da muhimmin aikin da zai inganta yanayi da noma a Kano](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a11022b2af5240ea.jpeg?v=1)
Abba Kabir Yusuf ya kaddamar da dasa bishiyoyi miliyan 3 a fadin jihar Kano domin inganta noma, yaki da zaizayar kasa da dumamar yanayi a fadin jihar Kano.
![Kano: Kotu ta umarci sallamar Muhuyi Rimingado daga mukaminsa nan take](https://cdn.legit.ng/images/190x107/eddefc728de596dc.jpeg?v=1)
Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a jihar Kano ta ba da umarnin korar shugaban yaki da cin hanci a jihar, Muhuyi Magaji Rimingado saboda saba umarnin kotu.
![Shugaban kasa Tinubu ya amince da kafa hukumar cigaban jihohin Arewacin Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/38c2697b263b3bc4.jpeg?v=1)
Shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya sanya hannu kan kudurin dokar samar da hukumar raya yankin Arewa maso Yamma. NWDC ita ce irinta ta uku a Najeriya.
![Wasu matasan Arewa sun fadi sharuda 3 kafin janye zanga zangar da aka shirya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a2bd94dadfd5ba4a.jpeg?v=1)
Kungiyar matasa a Kano ta bayyana cewa ta na kan matsayarta na shiga zanga-zanga matukar gwamnatin tarayya ta ba dauki matakin kawo sauki ga talaka ba.
![Shugaban NNPP ya 'lakadawa' wata mata dukan tsiya a Kano, an samu bayanai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8014426e59cef647.jpeg?v=1)
Wata mata ta yi zargin cewa shugaban jam'iyyar NNPP, na karamar hukumar Dawakin Tofa, ya yiwa wata mata dukan tsiya a gidan gwamnatin jihar Kano.
![An samu matsala a zaman Kotu kan shari'ar da Kwankwaso ya shigar da hukumar EFCC](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1b50289afa0abb0d.jpeg?v=1)
Babbar Kotun jihar Kano ta yi zama kan shari'ar da Sanata Rabiu Kwankwaso da wasu mutane bakwai ke karar hukumar EFCC kan take hakkinsu na 'yan kasa.
![An shiga fargaba a Kano, cuta na neman hallaka ƙananan yara](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8014426e59cef647.jpeg?v=1)
Kungiyar kula da lafiya ta SFH ta gudanar da taro a jihar Kano inda ta bayyana yadda tarin fuka ya yawaitata a tsakanin yara kanana. Kungiyar ta yi kira ga gwamnati.
![Bayan farmakar ɗan majalisar NNPP, an kama wani da ake zargi da babban laifi a Kano](https://cdn.legit.ng/images/190x107/71207a7474f30283.jpeg?v=1)
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Kano ta tabbatar da cafke wani da ake zargin kasurgumin ɗan garkuwa da mutane ne a yankin ƙaramar hukumar Dawakin Kudu.
![Kano: Gwamna Abba Kabir ya kori wasu shugabanni daga aiki, ya ɗauko gyara a Pillars](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8862023ad89ece57.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Kano ta tabbatar da matakin da kwamishinan wasanni ya ɗauka na raba gari da shugabannin rikon kwarya a kungiyar kwallon ƙafa ta Kano Pillars.
Jihar Kano
Samu kari