Jihar Kano
Dattijon ƙasa kuma tsohon ɗan majalisar tarayya a jamhuriya ta biyu, Sidi Ali, ya kwanta dama ranar Alhamis da yammaci. Ya rasu yana da shekaru 86.
Gwamnatin jihar Kano ta karrama makarancin Al-kur'ani mai shekaru 16 da kujerar hajji. Gwamnan jihar ya ce karfafa gwiwar yaron abu ne mai muhimmanci matuka
Gwamnatin Kano ta bayyana cewa ta na zargin tsananin zafi na daga dalilan yawan rashe rashe a jihar Kano. Har yanzu ana zurfafa bincike kan matsalar
A yayin da gwamnatin Abba Yusuf ke karin haske kan kokarin da take yi na magance karancin ruwa a Kano, ta ce tana kashe akalla N1.2bn duk wata domin samar da ruwa.
Karancin mai ya janyo dogayen mai a jihohin Najeriya ciki har da Kano, Gombe, Adamawa, Lagos, Anambra da babban birnin Abuja. Masu ababen hawa sun shiga matsala
Daruruwan matasa sun mamaye sakatariyar APC a birnin Tarayya Abuja inda suke neman shugaban jam'iyyar, Abdullahi Umar Ganduje ya yi murabus daga mukaminsa.
Jigon jami'yyar APC, Salihu Lukman ya shawarci Sanata Rabiu Kwankwaso kan neman shugabancin kasar inda ya bukaci jam'iyyar ta sasanta da shi a siyasance.
gidauniyar Sarki AbdulAziz ta Saudiya ta mikawa gwamnatin Kano katon dubu uku na dabino da za a raba ga mabukata da masallataN Juma'a, marasa lafiya da almajirai
Shugaban jam'iyyar APC a Najeriya, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya ce jam'iyyar ce kadai za ta kawo mafita ga 'yan ƙasar a halin da ake ciki yanzu.
Jihar Kano
Samu kari