
Jihar Kano







An shawarci jam’iyyar NNPP da gwamnatin jihar Kano da aka tsige da su shirya ma wani zaben a nan da shekaru hudu masu zuwa maimakon barazana ga bangaren shari’a.

Gwamnatin jihar Ƙano ba ta gamsu da hukuncin da wata babbar kotun tarayya ta yanke ba inda ta umarci ta biya masu shagunan da ta rusa musu shaguna diyyar N30bn.

Babbar kotun Tarayya da ke zamanta a jihar Kano ta ci taran Gwamna Abba Kabir Naira biliyan 30 kan rusau a filin Idi, za ta raba kudaden ga wandanda abin ya shafa.

Abba Kabir Yusuf ya amince da karin nadin mukamai 116 a gwamnatinsa. Abba Gida Gida ya bada mukaman SSA, masu ba shi shawara da masu taimaka masa.

Wasu da ba a san ko suwaye ba sun yi wa fitacciyar matashiya nan ‘yar Tiktok mai suna Murja Ibrahim Kunya dukan tsiya a garin Kano. Sun ji mata raunuka a fuska.

Rahoton da muke samu daga jihar Kano ya bayyana yadda wasu mutum 5 suka yi yunkurin siyar da jariri mai kwanaki 8 a duniya, inda aka tura su magarkama.

Wata kungiyar yaƙi da ta'addanci NCAT a taƙaice ta yi kira ga sufetan yan sandan Najeriya ya aika a kamo Rabiu Kwankwaso biza zargin barazana ga rayuwar alƙalai.

Jagoran NNPP na ƙasa, Rabiu Musa Kwankwaso, ya caccaki babbam abokin faɗansa a siyasa, Dakata Ganduje, ya ce ya zama kaya mara amfani ga shugaba Tinubu.

An bayyana jerin jami'o'in Najeriya masu nagarta da kyau a wannan shekarar da za a shiga. An bayyana BUK a matsayin ta 5 a wannan jeri da aka fitar kwanan nan.
Jihar Kano
Samu kari