Jihar Kano
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin, ya taya Gwamna Abba Kabir Yusuf, murnar samun tikitin takara na jam'iyyar APC don zaben 2027.
Jam’iyyar APC ta rasa ɗan majalisar Gwale, Abdulmajid Isa Umar Mai Rigar Fata, bayan ya koma NDC saboda rashin samun tikitin takarar dawowa majalisa.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta tsayar da Abba Kabir Yusuf a matsayin dan takararta na gwamnan jihar Kano a zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da cewa wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun tare dillalan dabbobi daga Ajingi a Kano tare da sace raguna 11 yayin zuwa Kogi.
Maia magana da yawun fadar gwamnatin Kano, Sanusi Bature Dawakin Tofa ya bayyana cewa Abba Kabir Yusuf ya fara yunkurin shiga APC ne da izinin Sanata Kwankwaso.
Gwamnatin jihar Kano ta sanar da rufe makarantu a fadin jihar. Gwamnatin ta bayar da hutun ne domin babbar sallah. Ta bayyana ranakun da za a koma.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya zaburar da al'umar Bichi game da tabbatar da cewa sun sake zaben Abba Bichi a 2027.
Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya bayyana Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II a matsayin aboki na kwarai, lamarin da ya ba mutane dariya a taro.
A labarin nan, za a ji yadda wasu 'yan daba sun kai wa shugabar karamar hukumar Tudun Wada a jihar Kano hari a taron jam'iyyar APC mai mulki a Rano.
Jihar Kano
Samu kari