Jihar Kano
Hadimin Abba Kabir Yusuf, Salisu Yahaya Hotoro ya sanar da fitar shi daga tafiyar Kwankwasiyya da Rabiu Musa Kwankwaso ya ke jagoranta a jihar Kano.
Tsagin jam'iyyar NNPP mai adawa a Najeriya ya yi tsokaci kan sauya shekar Gwamna Abba zuwa APC. Ta bukaci ya fara yin murabus daga zama mambanta.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusufa ya gwangwaje mutumin da aka kashe masa iyalinsa da kyautar sabon gida, kujerar hajji da wasu kyaututtuka uku.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya sha alwashin cewa ba zai jita ba zai rattaba hannu kan takardar hukuncin kisa kan wadanda auka kashe Fatima da yaranta.
Majalisar dattawan Najeriya ta yabawa jami'an 'yan sanda kan namijin kokarin da suka yi wajen cafke mutanen da ake zargi da kisan matar aure da 'ya'yanta a Kano.
Wasu masu ruwa da tsakin APC a Kano sun hango cewa ba za a masu adalci ba idan jagoran NNPP, Rabiu Kwankwaso ya sauya sheka tare da Gwamna Abba Kabir.
An gurfanar da malamin Musulunci, Sheikh Ibrahim Isa Makwarari a kotun Kano kan zargin karkatar da filayen gwamnati da na al'umma. Ana zargin shi da laifuffuka.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar yan sadan jihar Kano ta zargi makotan Fatima Abubakar da ta gamu da iftila'i da yaranta da karairayi a shafukan sada zumunta.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, ya kira Gwamna Abba Kabir Yusuf ya rattaba hannu kan hukuncin kisa don rage kisan kai a jihar, yana jaddada adalci da tsaro.
Jihar Kano
Samu kari