Jihar Kano
Babbar Kotun Tarayya da ke Kano ta sanya ranar 21 ga Satumba domin sauraron karar da ke neman hana Bola Tinubu tsayawa takarar shugaban kasa a 2027.
Gwamnatin Kano ta umarci limamai su karyata bayanan ƙarya kan aurar da jama’a, yayin da ƙungiyar matasan masallatai ta goyi bayan Gwamna Abba Kabir Yusuf.
Dan majalisar Tudun Wada, Sule Lawan Shuwaki, ya fice daga APC ya koma PDP, lamarin da ya sauya rabon kujerun jam’iyyun a Majalisar Dokokin Kano.
Jami’ar Northwest University Kano ta musanta wani bidiyo da ke zargin Sarki Sanusi II da gazawar karatu, tana mai cewa ikirarin ƙarya ne kuma ba shi da tushe
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar NDC ta ce wani bincike da ya gano badakalar kwangilar makaranta a jihar Kano ya tabbatar da zarginta kan gwamnati.
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta sanya 19 ga Oktoba, 2026 domin gurfanar da Baffa Hotoro kan zargin bata sunan Sheikh Dahiru Bauchi da Sheikh Munir Koza
Mataimakin gwamnan Kano Sule Garo ya halarci Mauludin Tijjaniyya a fadar Nasarawa ta Aminu Ado Bayero yayin da takaddamar masarautar Kano ke ci gaba.
A labarin nan za a ji gwamna Abba Kabir Yusuf ya sanar da karawa ma'aikatan jami'o'in jihar albashi wanda ya daidaita su da tsarin biyan albashin gwamnatin tarayya.
Deji Adeyanju ya soki kalaman Sheikh Yahya Jingir kan tikitin Musulmi da Musulmi, yana gargadin cewa irin wannan magana na iya ƙara rarrabuwar kan Najeriya.
Jihar Kano
Samu kari