Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
A labarin nan, za a ji cewa wasu matasa biyu sun daurawa kansu aure ba tare da sanin iyayensu ba a kan sadaki N50 a unguwar Yakasai da ke birnin Kano.
An yada wani faifan bidiyo da ya tayar wa al'umma hankali na dan TikTok da aka fi sani da 'Disturbing' ya mutu a yayin da yake yin shiri kai tsaye a kafofin sadarwa
Hisbah ta hana sauraron wakar Amanata ta Hamisu Breaker, tana ganin tana yada alfasha, amma mutane da dama sun zargi hukumar da tallata wakar, domin ba a santa ba.
Jaruma Rahama Sadau ta bayyana auren Juma Jux da Priscilla Ojo a matsayin irin bikin da take so. Rahama Sadau ta ce auren ya kayatar sosai fiye da yadda ake zato.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, gwamnoni, ministoci sun halarci nadin sarautar tsohon gwamnan Bauchi M A Abubakar Makama Babba a Bauchi.
Shugaban hukumar karɓar ƙorafe-ƙorafe da yaƙi da cin hanci da rashawa ta Kano (PCACC), Muhyi Magaji Rimin Gado, ya ce ba shi da hadi da 'yar tiktok, Rahama Sa'idu.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi barkwanci a lokacin da Sheikh Isa Ali Pantami ya ziyarce shi a Kaduna. Buhari ya cewa Pantami ya murmure.
Shahararriyar jarumar fina-finan Nollywood, Doris Ogala ta ba da labarin yadda ta mutu, ta je cikin aljanna, amma Ubangiji ya umarce ta da ta dawo duniya.
Magoya bayan Nasir El-Rufa'i da masu adawa da shi sun fara musayar yawu a TikTok. Akalla mutane sama da 200,000 su ka fara bibiyar shafin tsohon gwamnan.
Jarumar Kannywood, Rahama Sadau ta bayyana abubuwan da ke burgeta a kan mai martaba Muhammadu Sanusi bayan sun yi wata haduwar ba zata a filin jirgin sama.
Nishadi
Samu kari