Aminu Sa’ad Ungogo, wanda yake wakiltar mazabar Ungogo, da kuma Hon. Sarki Aliyu Daneji, wanda yake wakiltar mazabar Kano Municipal sun rasu a Kano ranar Laraba.
Aminu Sa’ad Ungogo, wanda yake wakiltar mazabar Ungogo, da kuma Hon. Sarki Aliyu Daneji, wanda yake wakiltar mazabar Kano Municipal sun rasu a Kano ranar Laraba.
Saukar farashin kayan abinci a kasuwannin Najeriya ya kawo farin ciki a tsakanin 'yan Najeriya. Iyalai da dama sun nuna farin ciki tare da fatan hakan ya dore.
Kungiyar Kiristocin Najeriya (CAN) ta jihohin Arewacin Najeriya ta bukaci a tsaya a kalli kalaman shugaban kasan Amurka, Donald Trump, da idon basira.
Sanata Mai wakiltar Kogu ta Tsakiya a Majalisar Dattawa ta fafatawa da jami'an hukumar NIS lokacin da aka kwace mata fasfo a filin jirgin sama a Abuja yau Talata.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Natasha Akpoti Uduaghan ta bayyana cewa wasu daga cikin 'yan majalisa sun ki bayyana goyon baya gare ta saboda siyasa.
Hafsun tsaron Najeriya, Janar Olufemi Oluyede ya ce ba a yi wa Kiristoci kisan kare dangi a Najeriya. Ya ce gwamnati na daukar matakan yaki da ta'addanci.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da karin girma ga Manjo Janar Abdulsalam Bagudu Ibrahim, wanda ya taba zama mukaddashin hafsan sojojin kasa.
Yayin da yajin aikin kungiyar NARD ya shiga kwana na uku, yan Najeriya sun fara fuskantar wahala wanda ya tilasta masu komawa zuwa asibitocin kudi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da nada manyan sakatarori biyar a ma'aikatar gwamnatin tarayya. Wadanda aka nada sun fito daga yankunan kasar.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Natasha Akpoti Uduaghan ta zargi shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio da bayar da umarni a kwace mata fasfo.
Labarai
Samu kari