Gwamnatin kasar China ta tabbatar da cafke wani dan kasar Amurka da ya je China ake zargin shi da leken asiri. China ta ce an sanar da Amurka an kama shi.
Gwamnatin kasar China ta tabbatar da cafke wani dan kasar Amurka da ya je China ake zargin shi da leken asiri. China ta ce an sanar da Amurka an kama shi.
Tsohon minista, Isa Pantami, ya tabbatar da rasuwar Hon. Yaya Bauchi Tongo wanda ke wakiltar Gombe, Kwami da Funakaye a majalisar wakilan Najeriya.
Babbar Kotun Tarayya a birnin Abuja ta amince da bukatar gwamnatin tarayya kan gurfanar da mutanen da ake zargi da alaka da ta’addanci wanda ba su halarci kotu ba.
EFCC ta bayyana dalilin jinkirin kai El-Rufai kotu. Ta ce tana son kammala bincike kafin gurfanar da shi yayin da yake tsare a hannun hukumar ICPC har yanzu.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da nadin AIG Tunji Disu a matsayin mukaddashin sufeto janar na rundunar yan sandan Najeriya yau Talata.
El-Rufai ya nemi kotu ta soke ƙarar DSS tare da biyan sa naira biliyan 2 a matsayin diyya. Za a saurari buƙatar a ranar 25 ga Fabrairu don duba bukatun El-Rufai.
Fadar Shugaban Ƙasa ta tabbatar da murabus ɗin Kayode Egbetokun a matsayin Sufeto Janar na ‘Yan Sanda, bisa dalilan kula da iyali ba kamar yadda ake yadawa ba.
Gwamnan Plateau, Caleb Mutfwang, ya umarci hukumomin tsaro su tsananta farautar masu hannu a harin Ratatis wanda ya janyo mummunan asarar rayuka.
Babban alkalin babbar kotun tarayya, Mai shari'a John Tsoho, ya mika kararrakin da hukumar EFCC ta shigar kan Abubukar Malami ga sabon alkalin da zai saurare su.
Rahotannin da ke shigowa yanzu haka sun nuna cewa babban sufetan yan sandan Najeriya, Kayode Egbetokun ya yi murabus daga kujerarsa ranar Litinin.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, na neman gwamnatin tarayya ta dauki alhakin lafiyar Nasir El-Rufai yayin tsare shi da ke janyo martani.
Labarai
Samu kari