Ganin Peter Obi da Rabiu Kwankwaso na shirin neman kujerar shugaban ƙasa da mataimakinsa, jam'iyyar NDC ta fitar da kwamitin yakin neman zaben 2027.
Ganin Peter Obi da Rabiu Kwankwaso na shirin neman kujerar shugaban ƙasa da mataimakinsa, jam'iyyar NDC ta fitar da kwamitin yakin neman zaben 2027.
Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin kawo ƙarshen biyan tallafin wutar lantarki a Najeriya daga 2027 domin samar da tsarin da zai dawwama a ɓangaren wutar lantarki.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar dinkin duniya ta ce yan ta'adda sun dauki sabuwar dabara wajen ayyuka da kayan zamani wajen mugun aikinsu a sassa daban-daban.
Sojojin Operation Hadin Kai sun dakile wani babban hari da ake zargin ISWAP ta kai sansanin soja a Gajigana, Borno, inda aka kashe da dama daga cikin maharan.
Kotun Tarayya da ke Abuja ta bayar da belin Bello Bodejo na Naira biliyan 2 yayin da yake fuskantar shari’ar zargin halatta kudin haram na dala miliyan 2.63.
Mutum ɗaya ya mutu, ana neman wasu 39 bayan wani kwale-kwale ɗauke da mata manoma da ma'aikatan gona sama da 40 ya kife a Ringim ta Jihar Jigawa.
Rundunar ’Yan Sandan Abuja ta tsare jami’ai hudu bisa zargin karbar Naira 53,000 daga Shugaban ICPC, Musa Aliyu, yayin wata haramtacciyar tsayawa da bincike.
Adeyemi Adeniyi ya zargi jami’an Ofishin Kasafin Kudi da sanya hukumar PFIPC cikin kasafin tarayya, yana mai musanta hannu kai tsaye na Femi Gbajabiamila.
Mutane huɗu sun mutu, daruruwa sun rasa matsugunansu bayan iska mai ƙarfi da ruwan sama sun lalata gidaje, makaranta da asibiti a Kware da ke Jihar Sokoto.
A labarin nan, za a ji cewa wasu matasa 9 yan asalin jihar Sakkawato sun rasu bayan wani mummunan hatsari ya rutsa da su a hanyarci rani zuwa Legas.
ICPC ta shigar da shari'a a gaban Kotu a ranar Juma'a a kan likitan tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufai, Farfesa Bello Abubakar. ana zarginsa da kawo takardun bogi.
Labarai
Samu kari