Shugaban marasa rinjaye na majalisar dattawa, Sanata Abba Moro, ya nuna damuwa kan sauya shekar da ake yi zuwa jam'iyya APC. Ya ce APC za ta ruguje.
Shugaban marasa rinjaye na majalisar dattawa, Sanata Abba Moro, ya nuna damuwa kan sauya shekar da ake yi zuwa jam'iyya APC. Ya ce APC za ta ruguje.
Babbar kotun Abuja ta ba da belin tsohon Ministan Shari'a Abubakar Malami, inda aka sanya sharuda masu tsanani da kuma ranar ci gaba da shari'a a 2026.
Rundunar ƴan sanda ta damke wasu matasa su biyar bisa zarginsu da bugun wani matashi har lahira a wurin shagalin bikin aure, za a maka su a kotu bayan bincike.
Sakamakon hauhawar farashin gangar ɗanyen mai a kasuwar duniya, farashin tataccen ɗanyen man fetur ya tashi a wuraren ƴan kasuwa bayan ƙarin da Ɗangote ya yi.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta bayyana lokacin da za ta fara biyan kananan hukumomi kudadensu kai tsaye.
Yan majalisa sun nuna ɓacin ransu kan rashin kai masu takardun kasafin kuɗin ma'aikatar albarkatun man fetur, minista ya ba da hakuri ranar Alhamis.
Kwamishinan Kananan Hukumomi da Harkokin Sarauta na Jihar Kano, Alhaji Tajo Othman, ya ce an mayar da rarar akalla Naira miliyan 100 ga gwamnatin Kano saboda Abba.
Wasu mahara da ake zargin masu garkuwa ne sun sace matar mataimakin sufetan ƴan sanda na ƙasa mai ritaya a gidanta da ke jihar Ogun a ranar Juma'a.
Rahoton Bankin duniya ya bayyana cewa manufofin gwamnatin tarayya sun fara haifar da da mai ido bayan an samu samun ci gaban tattalin arzikin kasar.
Kamfanin rarraba hasken wutar lantarki na TCN ya bayyana cewa wasu bata gari sun lalata manyan layukan wuta, wanda ya jawo zai jefa jama'ar garin a cikin duhu.
Wani ɗan wasan kwallo mai sheksra 29 a duniya ya rasa ransa ana tsaka da buga wasan ƙarshe a gasar cin kofin tunawa da ɗan uwan gwamnan jihar Osun.
Labarai
Samu kari