Ministan Isra'ila, Amichai Chikli ya bayyana cewa Isra'ila za ta kai hari Syria komai daren dadewa. Ya ce Turkiyya, da Qatar na cikin ma su masu barazana.
Ministan Isra'ila, Amichai Chikli ya bayyana cewa Isra'ila za ta kai hari Syria komai daren dadewa. Ya ce Turkiyya, da Qatar na cikin ma su masu barazana.
Sarki Muhammadu Sanusi II na Kano ya bayar da umarnin rufe otal ɗin Stephrica Guest Palace da ke Kureken Sani bayan korafe-korafen mazauna yankin.
Binciken bidiyon da ake yadawa ya nuna cewa ba Sanata Sahabi Yau ba ne ke sumbatar wata mata a ofis, wani basaraken jihar Sokoto ne, kuma an yi bidiyon a 2016.
A wannan labarin, za ku ji DSS ta cafke mutum 4 da ake zargi da ta’addanci da garkuwa da mutane a Sakkwato da Abuja yayin tantance maniyyata Hajji.
Wani dan sanda ya kashe ɗalibi da ke rubuta WAEC a Ibadan bisa kuskure, lamarin dai ya haddasa zanga-zanga da kira ga gwamna da a hukunta jami'in da ya yi harbin.
A wannan labarin, za ku ji yan sandan Kano sun ceto wata mata da aka sace a Minjibir, sun harbe wasu masu garkuwa, sun kama wasu a dajin Garki, a jihar Jigawa.
Wani magidanci a jihar Abia ya cinnawa kansa da iyalinsa wuta bisa zargin matarsa na cin amanarsa. Kungiyar FIDA ta bukaci bincike mai zurfi don gano gaskiya.
Ssrkin Shao da ke ƙaramar hukumar Moro a Kwara ya bukaci shugaban gwamnonin Najeriya kuma gwamnan Kwara ya cika alƙawurran da ya ɗauka lokacin kamfe.
Mutane a wasu yankuna na jihar Zamfara musamman karamar hukumar Kaura na Moda na barin gidajensu da dare su dare da safe saboda tsaron hare hare.
Bayan matasa sun gudanar da zanga-zanga kan zargin basarake da ta'addanci, Sarkin Daura, Alhaji Faruq Faruq ya sauke dagacin kauyen a Katsina, Iliya Mantau.
Matatar Dangote ta ce za ta cigaba da samar da man fetur mai araha da inganci a Najeriya. Dangote ya godewa Bola Tinubu kan sayar masa da danyen mai da Naira.
Labarai
Samu kari