Hukumar kula da hasashen yanayi ta Najeriya (NiMet) ta fitar da sanarwar gargadi kan ambaliyar ruwa a wasu jihohi 26 na Najeriya. Ta bayar da shawarwari.
Hukumar kula da hasashen yanayi ta Najeriya (NiMet) ta fitar da sanarwar gargadi kan ambaliyar ruwa a wasu jihohi 26 na Najeriya. Ta bayar da shawarwari.
Uwargidan shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu ta roki Burna Boy, Davido da sauran manyan mawaka da su ba da ta su gudunmawar wajen taimakawa talakawa.
Hukumar yaki da rashawa ta ICPC ta yi karar wani mataimakin kwamanda na hukumar tsaro ta NSCDC, Edike Mboutidem Akpan a wata babban kotun tarayya a Abuja kan za
Mako ɗaya kafin fara shagulgulan babbar Sallah a Najeriya, fasinjojin jirgin sama sun fara kokawa kan yadda tikitin zuwa biranen arewa ya tashi ba bu zato .
A lokacin da gwamnati ke cewa tana kokarin shawo matsalolin tsaro da suƙa haɗa da garkuwa, a gefe ɗaya wata mata ce ta sa aka yi garkuwan da mijinta kan abu 1.
Kwamitin limamai da malaman addinin musulunci ta Jihar Ogun ta ce dole gwamnatoci a dukkan matakai su mayar da hankali kan ilimi da gina al'umma don kasar ta ci
Rundunar Operation Hadin Kai sun yi nasarar sake gano wata daga cikin ‘yan matan nan na Chibok. Manjo Janar Christopher Musa ya bada wannan sanarwa da kan sa.
Rundunar yan sandan Jihar Ogun, a ranar Alhamis ta bayyana cewa wanda ya yi wakar Zazu, Habib Okikiola wanda aka fi sani da Portable, ya kai kansa hedkwatar yan
Wani maniyyaci ya nuna halin kwarai yayin da ya tsinci jaka ba tare da ya san meye a ciki ba ya maida ta ga hukumomin don a neme mai ita a ba shi a Madinah.
Hedikwatar tsaro ta ce ‘yan ta’adda 4,770 da suka kunshi manya maza 864 da mata 1,415 da kananan yara 2,490 ne suka mika wuya ga sojojin Najeriya tsakanin ranak
A kalla rayuka 17 sun salwanta bayan wadanda suka samu matsanantan raunuka yayin da yan ta'adda suka kai farmaki mahakar ma'adanan da 'yan kasar Sin ke kula da.
Labarai
Samu kari