Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Gwamnatin tarayya ta amince za ta fara biyan ma'aikatanta sabon alawus na 40% domin kaucewa barazanar da suka yi ta tsunduma yajin aiki a Najeriya.
An nada sabuwar amaryar Oluwo na Iwo, Oba Abdulrashid Adewale Akanbi Firdaus, a matsayin sarauniyar fadarsa. Ya ce ya yi hakan ne kamar yadda ya gada daga kaka.
Idan ajali ya yi a ko wane yanayi kake kuma ko ina zaka tafi, wani jami'i a hukumar rage cunkoso ta jahar Legas ya rasu bayan ya yanke jiki ya faɗi yana aiki.
Babban kotun Jihar Ekiti, a ranar Alhmis a yanke wa wani mutum, Stephen Ominiyi, hukuncin kisa ta hanyar rataya saboda kashe wani da ke jiran gadon sarauta a Ek
Yayin da ake shirin fara zanajarabawar share fagen shiga makarantun gaba da Sakandire, JAMB ta fitar da ƙa'idoji da dokokin da ya zama wajibi kowa ya sani.
Hukumar jin dadin alhazai ta jihar Kano ta baiwa maniyyata zuwa hajji wa’adin kwanaki bakwai domin su kammala biyan kudinsu. Ta kuma ce tsoffi ba za su ba.
Shugaban majalisar dinkin Duniya ya fadawa Shugaba Buhari sirrin kawo zaman lafiya. Antonny Guterres ya kawo shawarar hanyar da za a bi domin samun zaman lafiya
An kashe wata yarinya mai shekaru 20 da yan kai, Ugochi Nworie a daren ranar Asabar a wani fitaccen otel (da aka sakayya sunansa) a kan babban hanyar Enugu zuwa
Wasu yan bindiga masu tada zaune tsaye a yankin kudu maso gabas sun bada umurnin kada kowa ya fita waje ranakun 5 da 6 ga Mayu, 2022 sakamakon ziyarar kwana biy
Mai martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Bayero ya bukaci masu kada kuri’a da su karbi katin zabe na dindindin (PVC) a shirye-shiryen tunkarar zaben 2023 mai zuwa.
Labarai
Samu kari