Rundunar 'yan sandan Kano ta ceci wani mutumi daga hannun mutane bayan an fara zargin cewa ya dauki Alkur'ani a Masallaci ya yaga, sun dawo da doka da oda.
Rundunar 'yan sandan Kano ta ceci wani mutumi daga hannun mutane bayan an fara zargin cewa ya dauki Alkur'ani a Masallaci ya yaga, sun dawo da doka da oda.
Mutane 29 ne yan bindiga suka sace yayin harin da suka kai kauyen Godiya a cewar rundunar yan sandan Jihar Katsina. Mai magana da yawun rundunar a jihar kamar y
Luguden wuta ta jiragen sama da ake cigaba da yi wa sansanonin 'yan ta'addan a arewa maso yammaci ya yi ajalin manyan shugabannin 'yan ta'adda da mukarrabansu.
Ƙasa da awa 24 bayan kashe mutane 11 a Kurmin Masara a masarautar Atyap, Ƙaramar Hukumar Zangon Karar, Jihar Kaduna, yan bindiga sun sake kai hari Kurmin Masara
Tsohon shugaban kasa Obasanjo ya yi alawadai akan kona gonarsa da wasu batagari suka yi a garin Howe da ke Karamar Hukumar Gwer ta Kudu a Jihar Binuwai a kwanak
Majalisar wakilai ta yi kira ga hukumomin da suka dace da su tabbatar da ganin an yi bincike a kan lamarin kisan Hanifa Abubakar da kamo duk wanda ke da hannu.
Abuja - Ministan Sufuri, Rotimi Amaechi, ya bayyana cewa dalilin da yasa aka gaza kammala wasu ayyukan layin dogo rashin kudi ne daga wajen gwamnatin kasar Sin.
Da yake tabbatar da faruwar lamarin, jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar Kano, SP Abdullahi Haruna Kiyawa, ya ce an kama wasu da ake zargi da
A ranar litinin, 31 ga watan Janairu, 2022, mai shari’a Aisha Kumaliya ta babbar kotun jihar Barno ta yanke ma wani mai suna Bashir Mohammed Karube hukunci.
Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari, yace gwamnatinsa na aikk ba ji ba gaji wajen tabbatar da ta cika alƙawuran da ta ɗaukar wa ASUU don kare yajin aiki a gaba.
Labarai
Samu kari