Ana ci gaba da magana kan mutuwar Sanata Lindsey Graham na jam'iyyar Republican a Amurka. A fara zargin ko akwai hannun Rasha a cikin mutuwar sanatan.
Ana ci gaba da magana kan mutuwar Sanata Lindsey Graham na jam'iyyar Republican a Amurka. A fara zargin ko akwai hannun Rasha a cikin mutuwar sanatan.
Rahotanni sun ce an kashe fitaccen shugaban 'yan bindiga Kachalla Sani Yellow a Anka, amma ana samun sabanin bayanai kan yadda mutuwarsa ta faru.
Jihar Neja : Maniyyatan daga karamar hukumar Bida ta jihar Neja ba za su yi aikin Hajjin bana ba saboda jami’in Alhazai na yankin (APO), Nma Ndagana, ya kasa ba
Wasu yan bindiga da ake zaton masu fashi da makami ne sun kaddamar da hare-hare kan manoma a yankin gabashin jihar Sokoto. Sun kashe manoma 11 a gonakinsu.
Yan ta'adda a sa'o'in farko na ranar Litinin sun sake yin garkuwa sa wani limamin cocin katolika, Rabaren Fada Emmanuel Silas a karamar hukumar Kauru ta jihar.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta kama wasu barayi biyu dake basaja matsayin matukan adaidaita sahu inda suke yi wa mutane fashin wayoyinsu ba gaira,ba dalili.
Muslim Rights Concern ta ce an samu kicibis a jadawalin jarrabawar SSCE na bana. Shugaban MURIC, Ishaq Akintola ya yi wa hukumar uzuri, ya ce kuskure aka yi.
Yau kwana 140 kenan ɗalibai na zaune a gida kuma har yanzun ba su san makomairsu game da sake buɗe makarantu ba, SERAP da wasu ƙungiyoyi sun yi ca kan Buhari.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP, Alhaji Rabi’u Kwankwaso, ya ce daga dukkan alamu ‘yan Najeriya sun gaji da jam’iyyar APC mai mulki, kuma suna da bu
Sama da maniyyata aikin hajjin jihar Neja 2,265 da yanzu za su tashi daga filin jirgin Nnamdi Azikiwe Abuja maimakon filin jirgin sama na Minna kamar yadda aka
Jam'iyyar PDP ta yi kira ga shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya kira tsohon shugaban rundunar sojin Najeriya kuma jakaden Najeriya a jamhuriyar Benin, Buratai.
Labarai
Samu kari