Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Sokoto - An kashe wata dalibar kwaljin ilmin Shehu Shagari dake jihar Sokoto bisa zargin batanci ga Annabi Muhammadu (tsira da amincin Allah su tabbata gareshi)
Bayan ministoci, shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya umarci dukkan wasu masu rike naɗe-naɗen gwamnatin tarayya su yi murabus idan zasu nemi takara a zaben 2023.
Yan bindiga sun kashe sojoji shida yayin da suke hanyar su ta zuwa wurin da aka kai hari a Tati, wani ƙauye da ke karamar hukumar Takum, a cewar Kakakin Sojin.
Iyayen wani matuƙin jirgin sama a ƙasar Indiya sun garzaya Kotu, sun nemi ɗan su ya biya su makudan kudin da suka kashe a kan sa ko kuma ya hafar musu jika
Hoton Kwamandan Sojin Najeriya, Laftanan Kanal Ememike S. Okore (N/11717) da tsagerun yan bindiga masu garkuwa da mutane suka sace a jihar Taraba ya bayyana.
Wani karamin jirgin saman fasinjoji a ƙasar Kamaru ya yi haɗari a kusa a babban birnin ƙasar Yaounde ranar Laraba, har yanzun ba'a gani sanadiyyar hatsarin ba.
A Kaduna, wani Fasto ya mutu a kungurmin jeji wata 1 bayan ‘Yan garkuwa da mutane sun dauke shi. An tabbatar da mutuwar Fasto Joseph Akate tun a watan Afrilu.
Kano - A karo na uku, shahrarren Malamin dake tsarin a gidan gyara hali, Sheikh Abduljabbar Nasir Kabara ya sake watsi da Lauyoyinsa saboda basu bashi kariya.
Tsohon ministan sadarwa na Najeriya Olawale Adeniji Ige, ya rasu yana da shekaru 83 a duniya a ranar Litinin 9 ga watan Mayu, kamar yadda diyar sa ta sanar.
Labarai
Samu kari