Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
A kiyasin ta, tana karbar abokan ciniki tsakanin 60 zuwa 80 a rana wadanda ke biyan kudin bokanci akalla N3600. An ce tana samun akalla Naira miliyan 1.8 a rana
An gurfanar da wani mutum dan shekara 21, Stephen Monday, a gaban kotun Majistare ta Ebute Meta a Jihar Legas kan zarginsa da duka da sata. The Punch ta rahoto
Majalisar dattawan Najeriya ta zauna da kungiyar Coalition of Northern Groups Students Wing (CNG-SW). Ahmad Ibrahim Lawanya yi alkawarin za a gyara lamarin.
Aminu Bello Masari ya halarci wani taro da shugaban kwastam na shiyyar Katsina ya shirya. Masari ya gaji, ya bukaci bude iyakokin Katsina yadda aka bude saura.
An kama mutane hudu kan zarginsu da cinna wuta a gonar tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo da ke Jihar Benue, Channels Television ta ruwaito. Gonar tana yank
Wani abun bakin ciki ya afku, inda aka tsinci gawar wasu iyalai su hudu a wani gidan gona a Anguwar da ke karamar hukumar Abaji a babban birnin tarayya, Abuja.
Kungiyar Malaman jami'a a Najeriya ASUU a ranar Juma'a ta bayyana cewa zata shiga yajin aiki saboda gwamnatn Buhari bata shirya cika alkawuran da tayi mata ba.
Bayan shafe kwanaki 30 a kasar waje, gwamnan jihar Gombe ya dawo gida domin ci gaba da aikinsa. Ya gana da masoya da dama a jihar bayan dawowarsa gida Gombe.
Wasu mutane sun jikkata ranar Alhamis yayin zanga-zangan iyaye kan hana 'yayansu mata sanya Hijabi a makarantar Oyun Baptist High School, Ijagbo, karamar hukuma
Labarai
Samu kari