Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ambaci sunayen rukunin waus kungiyoyi da ke dauke da matakai a matsayin 'yan ta'adda, ya ce gwamnatinsa za ta murkushe su.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ambaci sunayen rukunin waus kungiyoyi da ke dauke da matakai a matsayin 'yan ta'adda, ya ce gwamnatinsa za ta murkushe su.
Alamu na nuna ASUU ta na iya komawa yajin-aiki a karshen makon nan. Shugabannin ASUU na rassa da-dama na zargin gwamnatin Buhari da watsi da yarjejeniyar 2020
Aliko Dangote, hamshakin mai arziki kuma wanda ya fi kowa kudi a Afrika ya samu karin N217.5 biliyan a dunkiyarsa cikin sa'o'i 8 kacal inda ya zama mutum na 91.
A baya an tattaro rahoto cewa, an majalisar dokokin jihar Zamfara ta fara wani sabon yunkuri na tsige mataimakin gwamnan, Mahadi Aliyu Gusau na jihar Zamfara.
Gwamnan jihar Taraba ya tabbatar da korar kwamishinoni biyu dake aiki a gwamnatinsa daga bakin aiki, yace matakin sallamar za ta fara aiki kan mutanen nan take.
Antoni Janar na tarayya, Abubuakar Malam, ya bayyana cewa Gwamnatin Amurka da Najeriya na tattaunawa ka yiwuwan mika dakataccen jami'an dan sanda DCP Abba Kyari
Rundunar wasu jami'an tsaro sun kubutar da wasu mutanen da aka sace a jihar Kaduna. Gwamnatin jihar ta bayyana godiyarta ga jami'an tsaron da suka yi koakari.
A zaman kotu na yau Litinin, waɗan da ake zargi da kashe Hanifa Abubakar a jahar Kano sun bukaci a ba su ƙauya, gwamnatin Kano ta amince da bukatar su nan take.
Sanusi Lamido Sanusi ya bayyana irin dumin da ke tattare da kujerar shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya ce masu son hawa kujerar akwai aiki a gabansu nan kusa.
Ministan birnin tarayya, Malam Muhammad Musa Bello ya bayyana yadda ya kusa rasa rayuwar sa sanadiyyar annobar korona lokacin da aka killace shi na makonni 3.
Labarai
Samu kari