Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar da Rotimi Amaechi sun mayar da fom din neman takarar shugaban kasa a jam'iyyar ADC a zaben 2027 da ke tafe.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar da Rotimi Amaechi sun mayar da fom din neman takarar shugaban kasa a jam'iyyar ADC a zaben 2027 da ke tafe.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri ya yi garambawul a gwamnatinsa. Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri ya sauyawa wasu kwamishinoni wuraren aiki.
Tsohon sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, ya yiwa jihar Nasarawa addu’an samun masu zuwa hannun jari a cikinta kamar yadda jam'iyyar APC ta yi ciniki a bana.
Alhaji Lai Mohammed, ministan yada labarai da al'adu, ya bukaci Facebook da sauran kafafen sada zumunta da su daina barin haramtacciyar kungiyar IPOB tana amfan
A ranar Talata kungiyar malaman jami'a masu koyarwa (ASUU) ta bukaci gwamnatin tarayya da tayi watsi da tsarin biyan ma'aikata na IPPIS da take amfani dashi.
Kaduna - Mumunar hadari a kauyen Katari, hanyar Abuja zuwa Kaduna, ya yi sanadiyar mutuwar akalla mutu 20 da sanyin safiyar ranar Talata, 18 ga watan Mayu, 2022
Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru El-Rufa'i, ya ja hankalin mazauna Kaduna su girmama addinin kowane mutum da suke raye tare da shi don kauce wa ta da zaune tsaye.
Tsohon tauraron dan kwallon nahiyar Anfrika kuma na kasar Kamaru, Patrick Mboma, ya Musulunta ranar Juma'a da ta gabata a Masallacin Bonamosadi dake Douala.
Hukumar lura da wutan lantarkin Najeriya NERC ta yi fashin baki kan zaman sake duba harkar wuta da ta jagoranta, inda tace hakan ba ya nufin za'a kara farashi.
Daliban jami'ar Obafemi Awolowo University (OAU), Ile-Ife, jihar Osun sun cigaba da zanga-zanga bisa yajin aikin ASUU dake gudana. Daliban sun lashi takobin cew
Wani mai fatan zama shugaban kasan Najeriya a zaben 2023 mai zuwa, Adamu Garba, ya sayi fom din tsayawa takara bayan dogon cece-kuce kan sayen fom din takara.
Labarai
Samu kari