Hukumar shari'a ta kasa (NJC) ta samu korafe-korafe kan wasu alkalai. Hukumar NJC ta kuma ba da shawarar nada sababbin alkalai a kotun daukaka kara.
Hukumar shari'a ta kasa (NJC) ta samu korafe-korafe kan wasu alkalai. Hukumar NJC ta kuma ba da shawarar nada sababbin alkalai a kotun daukaka kara.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Adedayo Laniyi a matsayin shugabar cibiyar Maryam Babangida ta bunkasa mata tare da kafa sabuwar majalisar gudanarwa.
Abuja - Shugaba Muhammadu Buhari zai tafi kasar UAE don gaisuwar ta'aziyyar rasuwar tsohon Sarki Sheikh Khalifa bin Zayed Al Nahyan da ya rasu farkon makon nan.
Ministan ya yi kira ga al’ummar Abuja da su sani cewa rikicin bai shafi addini ko kabila ba saboda mazauna yankin da lamarin ya shafa an san su da zaman lafiya.
Zaman lafiya ya dawo yankin Sabon Gari ta jihar Kano wajen da tukunyar gas ta tarwatse tare da kashe akalla mutane tara da jikkata wasu da dama a ranar Talata.
Binta Nyako, alkalin babban kotun Abuja ta ce a dinga bai wa shugaban kungiyar IPOB, Nnamdi Kanu damar kallon wasan kungiyar kwallon kafa ta Liverpool (FC) yayi
Kungiyoyin reshen karamar hukumar Jema’a da na Jama’atu Nasril Islam (JNI) a jihar Kaduna, sun yi kira ga matasa da su kula da zantukansu a shafukan zumunta.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce in har aka zabe shi a matsayin shugaban kasar Najeriya, zai tabbatar ‘yan bindiga sun rasa maboya, Daily T
Jam'iyyar All Progressive Congress mai mulki ta saka sabbin ranakun zabukan fidda gwani na shugaban kasa da sauran kujerun siyasa. NWC ya amince da ranakun.
Rundunar 'yan sandan Najeriya (NPF) ta ce ta kama wasu biyu Aminu Lawal da Murtala Dawu - da ake zarginsu da hannu wajen garkuwa da daliban jami'ar Greenfield.
Jami'an tsaro na zargin masu kwarmata bayanan yan bindiga da hannu a ɓalla tsaro har yan bindiga suka samu damar kai hari da sace matafiya a hanyar Abuja-Kaduna
Labarai
Samu kari