Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta zartar da hukunci kan karar da ke naman hana hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) amincewa da zaben ADC.
Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta zartar da hukunci kan karar da ke naman hana hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) amincewa da zaben ADC.
Labarin da ya zo shi ne kamfanin Dangote ya sanya ladan ₦500,000 ga duk wanda ya ba da rahoton amfani da motocin safararsa ta hanyar da ba ta dace ba
Jami'an tsaro na Hisbah a jihar Kano sun yiwa wani matashi askin kwalkwabo sakamakon tara gashi da ya yi a kansa. Sai dai hakan bai yiwa wasu da dama dadi ba.
Cutar dai ta dumfari daliban makarantar Mary Mount College ne, inda ta tabbata a jikin mutum biyar. An ce daga alamar ta akwai suma da faduwa haka siddan...
Aminu Bello Masari, gwamnan Jihar Katsina, ya ce gwamnati ta gaza samarwa yan Najeriya tsaro. Masari ya bayyana hakan ne cikin wata hira da BBC Hausa ta yi shi
Yan bindiga sun sace Christopher Bakare, mai kula da gonar marigayi tsohon gwamnan Jihar Oyo, Otunba Alao Akala.Daily Trust ta rahoto cewa an sace Bakare ne a y
Gwamnatocin jihohin Zamfara da Katsina sun tsige wasu sarakunan gargajiya bisa zarginsu da aikata laifin cin amanar al'umma ta hanyar hada baki da 'yan bindiga.
A jiya Litinin, hukumar hama sha da safarar miyagun kwayoyi ta ƙasa ta fara tafka shari'a da dakataccen mataimakin kwamishinan yan sanda, Abba Kyari a Kotu.
Alhaji Ali Buba Ndume, Mahaifin sanata mai wakiltar Borno ta kudu a majalisar dattawa, Mohammed Ali Ndume ya rigamu gidan gaskiya. Sanatan da kanshi ya bayyana
ABUJA – Shugaban hukumar kiyaye hadurraa ta kasa Federal Road Safety Comissionn (FRSC), Boboye Oyeyemi, ya yi ritaya daga aiki. Rahoton Jaridar INDEPENDENT
Sarkin Jama'are, Alhaji Wabi III, ya nada matar marigayi tsohon shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa Buhari, Abba Kyari, Hajiya Hauwa Kulu gimbiyar Jama'are.
Labarai
Samu kari