A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmed Gumi ya bayyana cewa akwai bukatar kasar Najeriya ta gaggauta datse duk wata alakar soji da gwamnatin Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmed Gumi ya bayyana cewa akwai bukatar kasar Najeriya ta gaggauta datse duk wata alakar soji da gwamnatin Amurka.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta tabbatar da harin da sojojin Amurka suka kawo kasar ta sama,.inda ta ce an yi haka ne domin dakile ta'addanci da asarar rayuka.
A jiya ne wasu yan bindiga suka farmaki wurin rijistar zaɓe a jihar Imo, suka kashe ma'aikacin INEC nan take, wani bidiyo da ya bayyana ya nuna yadda aka yi.
Majalisar kasa (masu mulki da tsaffin shugabanni) ta yafewa tsohon gwamnan jihar Taraba, Jolly Nyame da tsohon gwamnan Plateau, Joshua Dariye, dake garkame.
A ranar Alhamis, wata kotun majistare da ke Ile-Ife cikin Jihar Osun ta daure wani tsohon shugaban daliban Jami’ar Obafemi Awolowo a gidan gyaran hali bisa zarg
Minista ya shiga rabawa marasa karfi kayan abinci a lokacin Ramadan da bikin Easter. Gwamnati ta fara rabon buhunan hatsi kamar yadda aka bada umarni kwanaki.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi kira ga ‘yan Najeriya da kada su karaya wajen fuskantar kalubalen rayuwa. Shugaban ya yi kira ga 'yan Najeriya a yau dinnan
Mutumin da ya fi kowa kudi a duniya, Elon Musk yana son siyan Twitter don ya maida shi mallakinsa. Kamfanin Twitter ta sanar a ranar Alhamis cewa Elon Musk.
Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya sauke kwamishinan lafiya na jihar, Dr Saka Haruna Audu daga mukaminsa. An tattaro cewa matakin ya kuma fara aiki nan take.
Wasu yan daba fiye da 30 sun kawo cikas a kotu yayin da ake sauraron shari'ar taron zaben shugabannin mazabu, kananan hukumomi da Jiha ta jam'iyyar APC a babban
Gabanin zaben 2023, babban malamin Deeper Life Christian Life, Fasto William Kumuyi, ya ce Najeriya na bukatar shugabanni masu tsoron Allah a wannan lokacin.
Labarai
Samu kari