Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Akalla mutane bakwai wasu ‘yan bindiga da ake zargin makiyaya ne suka sake kashewa a karamar hukumar Jos ta Kudu a jihar Filato da ke Arewa maso Tsakiya...
Shahararren malamin addinin musuluncin nan na Sokoto, Bello Yabo, yayi addu'ar Allah ya hada shugaba Muhammadu Buhari, El-Rufai da Garba Shehu hadimin Buhari.
Babban shugaban Cocin OPM, Apostle Chibuzor Gift Chinyere ya tallafawa wani matashi mai fama da nakasa ta hanyar bashi tallafin tafiya yin karatu a kasar waje.
Tsohon sarkin Kano, Muhammad Sanusi Lamido ya yi bikin zagayowar ranar haihuwarsa. A ranar Lahadi 31 ga watan Yuli ne Basaraken ya cika shekaru 61 a duniya.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Elijah Ayodele ya kara bayyana gargadinsa ga 'yan Najeriya game da matsalar tsaro a Najeriya a yanzu.
A cikin wani bidiyo da ya yadu a shafukan soshiyal midiya, an gano wani ango yana sujjadar godiya ga Allah bayan an daura masa aure sannan ya fashe da kuka.
Ana zaman dar-dar a Abeokuta, Jihar Ogun, a ranar Lahadi, bayan kama wani da ake zargin shugaban kungiyar Boko Haram ne. Hukumar yan sadan farin kaya, DSS, ce t
Jihar Anambara - Wani jigon jam’iyyar APC a jihar Anambra, Kodilichukwu Okelekwe, ya dora alhakin talauci da jahilci a matsayin dalilin da ya sa sayen kuri’u a.
A ranar Lahadi da ta gabata ne aka yi liyafar cin abincin dare ta kammala bidiri da shagalin auren diyar, Kashim Shettima, Fatima Shettima da ango Sadiq Bunu.
Labarai
Samu kari