Allah ya yi wa tsohon kwamishina a gwamnatin Inuwa Yahaya rasuwa. Marigayin ya asu ne bayan jinyar rashin lafiya. Gwamna Inuwa Yahaya ya mika sakon ta'aziiyarsa.
Allah ya yi wa tsohon kwamishina a gwamnatin Inuwa Yahaya rasuwa. Marigayin ya asu ne bayan jinyar rashin lafiya. Gwamna Inuwa Yahaya ya mika sakon ta'aziiyarsa.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da cewa wasu ƴan bindiga sun kai wani hari wata unguwa da ke kan iyakar Abuja da Nasarawa da tsakar daren ranar Juma'a.
Ko da yake bai bayyana lokacin da ya fara tara kudin ba, wani faifan bidiyo ya nuna mutumin yana kirga kudinsa masu daraja daban-daban. Yanzu dai ya tara rabons
Musa Kamarawa wanda na-kusa ne da Muhammad Bello wanda aka fi sani da Turji ya fasa-kai. Kamarawa ya bayyana sunayen masu taimakawa ta’adin gungun ‘yan bindigan
A cikin faifan faifan bidiyo da Yabaleft Online ya yada a Facebook, mutumin ya yi amfani da hannayensa ne wajen rufe bakin robobin ruwan a lokacin da ya jera su
Ki kwatanta daukar ‘yar aiki kawai sai ki gano cewa ta daban ce da wacce ta bayyana miki a zahiri, to irin haka ne ya faru da wata ‘yar Najeriya. Matar wacce su
Jami’an ‘yan sandan jihar Bayelsa sun damke wani boka Kan zargin sama da dadi da kudin wasu kwastominsa har N1.5 biliyan da dalolin bogi da aka kama shi dasu.
Wasu matasa 'yan Najeriya sun kwashi garabasa yayin da suka shigar da kudadensu a caca. An bayyana yadda wani ya yi hasashen wasanni da aka gudanar a Qatar.
yadda wani mutum ne yayi kokarin gwada amintakar da ke tsakaninsa da wadda yake so ya aura dan yin rayuwa da samun 'ya'yansa, sai dai kash labari ya lalace
Allah ya karbi rayuwar hakimin Yankuzo a jihar Zamfara, Alhaji Hamza Abdullahi Kugo awanni bayan wasu 'yan bindiga sun jikkata shi a kan hanyar komawa gida.
Jama’a sun yi cece-kucxe bayan ganin bidiyon lokacin da wata dattijuwa ta garzayo Najeriya don ganin hadadden saurayinsa. Ta cika da farin cikin ganin babinta.
Labarai
Samu kari