Tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami, ya kare kansa a gaban kotu kan yunkurin da hukumar yaki da cin hanci ta EFCC ke yi na kwace kadarorinsa.
Tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami, ya kare kansa a gaban kotu kan yunkurin da hukumar yaki da cin hanci ta EFCC ke yi na kwace kadarorinsa.
Wani jami'in matatar Dangote ya sanar da cewa ana saka tallafi a man fetur da dizil domin rage farashinsa a Najeriya. Sai dai ya ce hakan bai samu ba a man jirgi.
Babban kotun tarayya dake zama a Abuja karkashin mai shari'a Mobolaji Olajuwon ta umarci a kwacewar karshe na sauran kadarorin tsohuwar ministar Jonathan...
Wani mutumin kasar Malawi mai suna Francis Banda wanda ke zaune a yankin Ntcheu ya rushe gidaje biyu da ya ginawa matarsa da mahaifiyarta bayan ta rabu da shi.
Sarakunan gargajiya shida na kabilar Igbo ne suka dumfaro kotun daukaka kara dake zama a babban birnin tarayya Abuja domin rokon a saki shugaban kungiyar IPOB.
Allah ya yiwa dan tsohon ministan wasanni Solomon Dalung, Nehemiah Dalung, rasuwa a safiyar Litinin, 24 ga watan Oktoba. Ya mutu yana da shekaru 33 a duniya.
Wata matar da ta bar danta ga kakarsa ta dawo ta ga abin mamaki yayi n da ta ga yadda aka yi masa askin kwal-wal babu gashi ko kadan a kan nasa da aka gani.
Gwamnati tace akwai hadari ga zaman lafiya da tsaro idan har shugaban kungiyar IPOB ya bar hannun hukuma. Lauyan da yake kare jagoran na IPOB ya musanya wannan.
Ochulo, wanda aka fi sani da Odogwu Ten Five ya yada wani bidiyon yadda ya je shagon siyan kayan alatu domin sayen wani abun da ba a bayyana menene ba a bidiyon
Dakarun rundunar sojin sama sun yi yayyafin bama-bamai a kan yan ta'addan ISWAP yayin da suke jerin gwano tsakanin Shettima Abbor da Galmasku a jihar Borno.
Rundunar yan sandan Najeriya ta ce bata da masaniya a kan gargadin da ofishin jakadancin Amurka ya yiwa 'ya'yan kasarsa game da yuwuwar kai hare-hare Abuja.
Labarai
Samu kari