Tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami, ya kare kansa a gaban kotu kan yunkurin da hukumar yaki da cin hanci ta EFCC ke yi na kwace kadarorinsa.
Tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami, ya kare kansa a gaban kotu kan yunkurin da hukumar yaki da cin hanci ta EFCC ke yi na kwace kadarorinsa.
Wani jami'in matatar Dangote ya sanar da cewa ana saka tallafi a man fetur da dizil domin rage farashinsa a Najeriya. Sai dai ya ce hakan bai samu ba a man jirgi.
Gwamnan CBN, Godwin Emefiele, ya bayyana bacin ransa bisa haramtawa yan Najeriya Biza da Gwamnatin kasar UAE tayi. Emefiele yace Najeriya babbar kasa ce fa.
Ranar Asabar da ta gabata Ooni (Sarki) na garin Ife dake jihar Osun ya cika shekaru 48 a duniya. Daidai wannan lokaci Sarkin ya angwance da tsala-tsalan Amare 5
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi jawabi a wajen bude taron harkokin lafiya na duniya mai taken ‘World Bio Summit’ da ke gudana a birnin Koriya ta Kudu.
Da alamun Manhajar tura sakonni ta yanar gizo mallakin kamfanin Meta ya samu matsala a yau Talata, 25 ga watan Oktoba, 2022. Yan Najeriya masu amfani da manhaja
Mazajen biyu basu san da junansu ba har sai da suka ci karo da junansu a hanya bayan mijinta na farko ya ari motarta don yin wasu zirga-zirga a cikin gari.
Bashir Ahmad, mai bai wa shugaban kasan shawara kan sadarwa mai dogaro da fasahar zamani, ya zolayi Peter Obi, ‘dan takarar shugabancin kasa a jam’iyyar LP.
Bayanai sun fara fitowa game da attajirin da ya sayi bankin Polaris Nairan Bilyan 50 a karshen makon da ya gabata. Sabon mammalakin, Auwal Lawal, suruki ne.
A kalla ‘yan ta’adda 30 ragargazar dakarun sojin saman Najeriya,NAF, ta jiragen yaki yayi ajali yayin wani samame da suka kai maboyar Sububu a jihar Zamfara.
Shahrarren marubuci wanda yayi kalaman batanci ga Annabi (SAW), Salman Rushdie, ya rasa ido daya kuma hannunsa daya ya shanye sakamakon harin da wani matash.
Labarai
Samu kari