Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NDC, Peter Obi ya ce matsalar yunwa da ke kara katutu a Arewacin Najeriya abin damuwa ne matuka, ya nemi a kara himma.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NDC, Peter Obi ya ce matsalar yunwa da ke kara katutu a Arewacin Najeriya abin damuwa ne matuka, ya nemi a kara himma.
Gwamna Babajide Sanwo-Olu na jihar Legas ya bi sahun manyan masu girke-girke a bikin dafa abinci na jihar Legas na 2022 inda ya dafa hadadden farfesun kifi.
Rahotannin da muke samu yanzu haka daga Abakaliki, babban birnin jihar Ebonyi, kudu maso gabashin Najeriya, ya nuna cewa wasu miyagu sun kai hari mai muni.
An yi mummunan fada tsakanin ISWAP da Boko Haram, 'yan ta'addan Boko Haram sun tsere sun bar 'ya'yansu da matansu a maboyarsu, sun shiga hannun 'yan ISWAP.
Shahararren mai garkuwa da mutanen nan watao Dogo Gide yace sai an cika masa burins na biyan N100m akan dalibai da malamnan makarantar Yawuri ta jihar kebbi
Matsalar ta'addancin yan fashin daji waɗanda gwamnatin Najeriya ta ayyana su a matsayin 'yan ta'adda ya yu sanadin rasuwar wasu 'yan kasuwa hudu a yankin Jibiya
Za a ji cewa ana sukar Gwamnan CBN a Najeriya domin sabon tsarin rage cire kudi zai kara yawan 'yan kashe wando, mutane miliyan 1.4 za su rasa sana'arsu a 2023.
Mutane sun shiga yanayin tashin hankali bayan sun wayi gari da wani labati mara daɗi wanda ya faru da wata matashiyar budurwa kuma ɗalibai jami'a a Jos, babban
Kwamitin da gwamnan APC ya kafa domin yakar 'yan daba a jiharsa ya jawo cece-kuce yayin da ya rusa ofishin kamfen na jam'iyyar APC. An fadi dalilin rusa shi.
'Yan bindiga sun kai mummunan hari kan wani ofishin INEC a jihar Imo, sun gamu da ajalisnu. An hallaka akalla mutum uku ciki har da kwamandan 'yan ta'addan.
Labarai
Samu kari