Shugaba Donald Trump ya gargadi Iran cewa Amurka za ta iya sake ɗaukar matakin soja idan Tehran ta ci gaba da abin da ya kira karya yarjejeniyar tsagaita wuta.
Shugaba Donald Trump ya gargadi Iran cewa Amurka za ta iya sake ɗaukar matakin soja idan Tehran ta ci gaba da abin da ya kira karya yarjejeniyar tsagaita wuta.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Gwamnan jihar Sokoto, Dr Ahmed Aliyu, ya soke naɗin masu riƙe da sarautun gargajiya 14 da tsohon gwamnan Tambuwal ya yi a jihar. Ya kuma kori sakatarori 23.
Femi Adesina, tsohon kakakin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya samu aiki a kamfanin jarida kwanaki kalilan bayan wa'adin mulkin shekaru takwas ya kare.
Kotun Masana’antu ta kasa da ke jihar Kano ta ba da umarnin a maida Muhuyi Magaji Rimingado a matsayin shugaban Hukumar Yaki da Rashawa (PCACC) ta jihar Kano.
Hamshaƙin attajirin da babu kamar sa a nahiyar Afirika, Aliko Dangote, ya shiga cikin jerin attajiran duniya 70, bayan dukiyarsa ta ƙaru da $769m a rana ɗaya.
Gwamnan jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf ya bayyana cewa masu kananan sana’o’i ba za su biya haraji ba a gwamnatinsa da za a fara a watan Yuni mai kamawa.
Gwamnan jihar Taraba, Kefas Agbu, ya rushe shugabannin riƙo na ƙananan hukumomin jihar. Sallamar su daga bakin aikinsu na zuwa ne bayan an rantsar da gwamnan.
Mutane sun koma sayen fetur ruwa da tsada bayan an yi sabon shugaban kasa a Najeriya. Haka lamarin yake birnin Abuja da garuruwan Asaba, Katsina Neja, Nasarawa.
Tsohon gwamna Samuel Ortom ya yi martani ga rahoton cewa hukumar EFCC na shirin kama shi jim kadan bayan ya mika mulki ga sabuwar gwamnatin APC a jihar Benue.
Sabon Gwamnan Kano ya nada SSG, PPS da COS a ranar farko. An canza Shugabannin hukumar da ke kula da jin dadi da walwalar alhazan jihar Kano a ranar Litinin.
Labarai
Samu kari