Gwamnan Osun, Ademola Adeleke, ya zargi jam'iyyar APC da shirin kauce wa tsarin tattara sakamakon zaɓe, tare da neman jami’an tsaro su binciki zargin.
Gwamnan Osun, Ademola Adeleke, ya zargi jam'iyyar APC da shirin kauce wa tsarin tattara sakamakon zaɓe, tare da neman jami’an tsaro su binciki zargin.
Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin NiYA, Cascador da zai bai wa zababbun matasa ’yan kasuwa tallafin har Naira miliyan biyar, aikace-aikace za su fara 19 ga Agusta
Tun bayan kona Qur'ani mai girma a Sweden, kasashe da mutane dai-daiku ke Allah wadai da aika-aika da aka yi a kasar, inda wasu ke kiran daukar matakai a gaba.
Kungiyar dillalan man fetur ta Najeriya (IPMAN), ta ce babban abinda ya janyo tashin gwauron zabi da man fetur ya yi shi ne tsadar dalar Amurka. Kungiyar ta.
Dakarun sojojin atisayen 'Operation Hadin Kai' sun ragargaji ƴan ta'adda a jihar Borno. Dakarun sojojin sun halaka ƴan ta'adda shida tare da ƙwato makamai.
Gwamnan jihar Benuwai, Hyacinth Alia, yace gwamnatinsa ta gano ma'aikatan bogi 2,500 kuma ta gano yadda ake tafka almundahana a tsarik biyan albashin ma'aikata.
Masu goyon bayan Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, kan cire tallafin man fetur, sun gudanar da zanga-zanga a majalisar tarayya da ke a birnin tarayya Abuja.
Wani bidiyo da ke yawo a soshiyal midiya ya nuno lokacin da wani magidanci ya dauki yaransa biyu bayan ya roki matarsa da ta haifo masa karin ‘da guda daya.
Yan bindiga sun fara tserewa daga mabuyarsu a garuruwan Kagarko, Iche, Taka-Lafiya Gidan Makeri da Janjala a jihar Kaduna bayan sojoji sun fara kakkabe yankin.
Batun cewa mai shari'a Ugo na kotun ɗaukaka ƙara ya yi murabus da fitar da sanarwa cewa an buƙace shi ya yi wa wani ɗan takara sauƙi, ƙarya ce tsagwaronta.
Majalisar tattalin arziki (NEC) ta shiga gana wa karkashin Kashim Shettima a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja kan muhimman batutuwan da suka taɓa rayuwar mutane.
Labarai
Samu kari