Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Wata kotu a Abuja ta yankewa tsohon Ministan Wutar Lantarki, Saleh Mamman hukuncin daurin shekaru 75 bayan samunsa da laifin satar kusan N33.8bn na kudaden gwamnati.
Wani masanin siyasa a Abuja ya bayyana matsayarsa da kuma abin da yake hange game da zaben da ake karasawa a jihar Adamawa da ke Arewa maso Gabashin Najeriya.
Kungiyar ɗaliban Zamfara ta tabbatar da kubutar dalibai mata guda biyu na jami'ar tarayya dake Gusau, Maryam da Zainab, bayan shafe kwanaki 12 a hannun mahara.
A ranar Alhamis, 13 ga watan Afrilu ne wasu mayakan kungiyar ta'addanci na Boko Haram ne sun kai sabon hari a jihar Yobe, inda suka kashe akalla mutum tara.
Masu amfani da soshiyal midiya sun mato kan labarin soyayyar wata matashiya yar Najeriya wacce aka haifa rana daya da angonta. Ya nemi aurenta bayan shekaru 10.
Wata mata ta haddasa cece-kuce a soshiyal midiya bayan ta wallafa bidiyon aurenta da wani hadadden matashi dan Najeriya. Mutane sun bata shawarwari kan zamansu.
Wata daliba dagaKwalejin Kimiyya da fasaha ta jihar Lagas ta wallafa wani bidiyo a kan TikTok tana nuna yadda wani malaminta ya dauki danta cike da farin ciki.
Wasu mutum 3 sun shiga hannun jami'an ƴan sanda a jihar Kano, bisa zargin tilast wani almajiri cin bahaya ana azumi. Sun zargi almajirin ne da yi musu bahaya.
Jihohin Arewacin Najeriya da dama ka iya fuskantar matsalar ƙarancin ruwan sama a daminar bana ta wannan shekarar. Kaduna, Yobe na daga cikin jerin jihohin.
Rundunar sojin Najeriya da haɗin guiwar yan bangan yanki sun nuna wa yan bindiga yadda ake yaƙi a fagen fama, sun dakile harin da aka kai kauyuka biyu a Zamfara
Labarai
Samu kari