Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya garzaya da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan zuwa kotun koli bayan ta samu nasaraa kotun daukaka kara.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya garzaya da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan zuwa kotun koli bayan ta samu nasaraa kotun daukaka kara.
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
An shiga firgici yayin da wasu motoci biyu suka yi karo, mutum b1 ya mutu, 8 sun jikkata a wani yankin jihar Anambra. An fara aikin jinya ga sauran fasinjoji.
Watakila CBN ya tsawaita wa’adinsa sai bayan watanni 6 ganin Sanatoci su na ganin zai fi kyau a bari sai zuwa Yunin 2023 sannan a daina karbar tsofaffin kudi.
Shugaba Muhammadu Buhari ya yabawa kwamandan dogaran fadarsa, wanda ya samu karin girma zuwa matsayin Manjo Janar a soja. Yace kwazonsa ne ya kai shi wurin.
Majalisar wakilai na kokarin kawo dokar da za ta haramtawa 'yan sandan Najeriya shan barasa saboda illa da ake samu daga jami'an a kwanakin nan na barnar kisa.
Wata kyakkyawar budurwa ta fada tarkon soyayya tare da wani boka. Matashiyar wacce ta cika da farin ciki ta wallafa bidiyonta tare da masoyin nata a gaban kogi.
Bassey Otu, dan takarar gwamna na jam'iyyar All Progressive Congress a jihar Cross Rivers ya dakatar da kamfen dinsa don karrama wadanda suka mutu a Calabar.
Wani jami'in dan sanda ya jawo rikici bayan da ya kashe wata mata da aka ce lauya ce, kuma tana da juna biyu da aka kashe a jihar Legas. IGP ya nemi a dakatar.
Malamin Addinin Musulunci, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa, ya shawarci maza cewa ka da su kuskura su shekara 10 da mace daya matukar suna da muradin kara aure.
Dan takarar kujerar majalisar dattawa na mzabar Bungudu da Maru ya ziyarci farar hular da luguden sojin saman Najeriya ta ritsa dasu a garin Dansadau a Zamfara.
Labarai
Samu kari