Dan bindiga, Bello Turji ya fito da sabon bidiyo yana karyata zargin cewa Bello Matawalle ya ba ’yan bindiga kuɗaɗe, yana cewa ba a taba ba shi miliyoyi ba.
Dan bindiga, Bello Turji ya fito da sabon bidiyo yana karyata zargin cewa Bello Matawalle ya ba ’yan bindiga kuɗaɗe, yana cewa ba a taba ba shi miliyoyi ba.
Shugaban kasa Bola Tinubu na cikin ganawa da yan Najeriya mazauna waje a kasar Faransa. Taron shine ganawa na farko da Tiinubu ke yi da yan kasar a hukumance.
An bukaci Bola Tinubu da kada ya nada wani ma’aikacin banki a matsayin sabon gwamnan CBN bayan dakatar da Godwin Emefiele, cewa ya nemi masanin tattalin arziki.
Rundunar 'yan sanda sun bazama neman matashi mai suna Ankush Dutta bayan shafe shekaru biyu a dakin otal bai biya ko sisi ba, an kiyasta bashin ya kai N57m.
Jami'an sojin rundunar Operation Hadin Kai (OPHK) tare da haɗin guiwar Civilian Joint Task Force (CJTF) sun halaka mayakan kungiyar yan ta'adda 6 a jihar Borno.
Jami'an hukumar yaki da fataucin bil'adama na jihar Edo, sun kama wani saurayi da budurwa da suke zargi da hada baki wata kawarsu wajen siyar da jaririnsu dan.
Hukumar Kula da Muhalli a birnin Tarayya Abuja ta yi barazanar kama masu kiwo a birnin tare da kwace shanunsu don mikasu zuwa kotu don daukar mataki akansu.
Gwamnan Zulum na jihar Borno ya nuna alhininsa gami da bacin ransa game da harin da mayakan ISWAP suka kai a wasu garuruwa na jihar Borno, inda suka kashe.
Har yanzu ana ta kokarin ceto mutane bayan wata ambaliya ta lakume gidaje da motoci a rukunin gidajen Trade Moore a Abuja, mazauna yankin da yawa sun maƙale.
Wata yar Najeriya da ke tafiyar da asusun banki guda tare da mijinta ta yashe gaba daya kudaden da ke ciki sannan ta yi batan dabo. Labarin ya yadu a intanet.
Labarai
Samu kari