Yayin da ake maganar sulhu da Iran, shugaban Amurka Donald Trump ya yi barazanar ci gaba da kai hare-hare kan Iran idan har ba a cimma yarjejeniyar zaman lafiya ba.
Yayin da ake maganar sulhu da Iran, shugaban Amurka Donald Trump ya yi barazanar ci gaba da kai hare-hare kan Iran idan har ba a cimma yarjejeniyar zaman lafiya ba.
NiMet ta fitar da hasashen yanayin ranar Juma'a, 24 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da tsawa a sassan Najeriya da kuma zafi a yankin Arewa.
Ma'aikatan ma'aikatun ayyuka da gidaje sun gudanar da zanga-zanga a Abuja domin nuna adawarsu da salon mulkin ministan ayyuka, Sanata Dave Nweze Umahi.
Rundunar Tsaro a Najeriya ta nemi hadin kan al'umma wurin yakar ta'addanci a kasar, rundunar ta ce ita kadai ba za ta iya kawo karshen matsalar tsaro ba.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu zai karrama wasu jajirtattun mutane 11 a ranar bikin 'yancin kasar Najeriya da ke cika shekaru 63 da samun 'yanci.
An bayyana jerin jami'o'in Najeriya masu nagarta da kyau a wannan shekarar da za a shiga. An bayyana BUK a matsayin ta 5 a wannan jeri da aka fitar kwanan nan.
An bayyana bukatar shugaban kasa Tinubu ya bayyana adadin kudaden da ya tara zuwa yanzu bayan cire tallafin man fetur da ya yi a watan Mayun bana.
Rahotanni sun tabbatar da cewa tsohon shugaban hukumar FIRS, Muhammad Nami ya salwantar da Naira biliyan 11 kwanaki biyu bayan Shugaba Tinubu ya koreshi.
Wata matashiyar budurwa ta fasa ihu yayin da ta ga abubuwan da saurayinta ya siya mata. Ya mallaka mata sabuwar motar Marsandi, wayar iPhone 15 da kuma fili.
An shiga jimamin rashin wani babban basaraken ƙabilar Igbo da ke a birnin Ibadan na jihar Oyo. Basaraken ya yi bannkwana da duniya yana da shekara 74.
Biki ya zama filin kuka yayin da gobara ta tashi ta hallaka mutane sama da 113 a wani yankin kasar Iraki da ke yankin Larabawa. An bayyana yadda ta faru.
Labarai
Samu kari