Alhaji Aliko Dangote ya fara maganar kafa sabuwar matatar man fetur a Tanzania, inda kasashen Kenya da Uganda da sauransu za su yi hadaka da shi.
Alhaji Aliko Dangote ya fara maganar kafa sabuwar matatar man fetur a Tanzania, inda kasashen Kenya da Uganda da sauransu za su yi hadaka da shi.
NiMet ta fitar da hasashen yanayin ranar Juma'a, 24 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da tsawa a sassan Najeriya da kuma zafi a yankin Arewa.
Primate Elijah Ayodele ya yi hasashen cewa farashin man fetur zai fadi daga N617 kan kowace lita a yanzu zuwa N180. Malamin ya bayyana hakan ne a cikin sabon sako.
An karawa mazauna jihar Jigawaranar hutun bikin Maulidi yayin da Gwamna Umar Namadi ya tsawaita hutun har zuwa ranar Alhamis, 28 ga watan Satumba.
Rundunar yan sandan Najeriya reshen Jihar Kano ta damke wasu mutane biyar da ake zarginsu da satar wayoyin salula da kwamfutoci da katinan cire kudi ATM 996.
Miyagun 'yan bindiga sun yi ajalin aƙalla mutane 6 yayin da suka kai sabon hari wani ƙauye a karamar hukumar Zangon Kataf da ke kudancin jihar Ƙaduna.
Tsohon maytaimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo ya sake samun sabon mukami karo na biyu a Hukumar Yanayi ta Afirka a matsayin shugabanta.
Gwamnan jihar Jigawa, Umar Namadi, ya ayyana ranar Alhamis, 12 ga watan Rabi'ul Awwal, 1445H a matsayin ranar hutun murnar haihuwar Manzon Allah SAW.
Ranar hutun sabuwar shekara na daga cikin hutu 16 da yan Najeriya za su mora a shekara ta 2023, Gwamnatin Tarayya ta na sanar da hutu daga ma’aikatar cikin gida
Wani dan Najeriya, da ya yi aiki a matsayin direban tasi a Najeriya, ya siya sabuwar mota kasa da makonni biyu bayan ya koma Canada. Ya baje motar a soshiyal midiya.
Sabon gwamnan Babban Bankin Najeriya, CBN, Olayemi Cardoso ya yi alkawarin kawo karshen tashin farashin kaya a kasar da kuma dakile cire wa mutane kudade a bankuna.
Labarai
Samu kari