Atiku Abubakar ya ce ya tallafa wa Olusegun Obasanjo bayan fitowarsa daga kurkuku, yana mai danganta sukar da tsohon shugaban ya yi masa da batun wa’adi na uku.
Atiku Abubakar ya ce ya tallafa wa Olusegun Obasanjo bayan fitowarsa daga kurkuku, yana mai danganta sukar da tsohon shugaban ya yi masa da batun wa’adi na uku.
Yan sanda, sojoji da masu sa-kai sun dakile harin ‘yan bindiga a Tsafe, sun kashe da dama yayin da wasu suka tsere da raunukan harsashi a Zamfara.
An kai hari a Gidan Shaho washegari aka koma kauyen Nasarawar Zurmi inda aka yi asarar mutane, rayuka, dukiya da abinci. Yanzu Mutane sun tsere da suka koma Zamfara
Wasu miyagun yan bindiga sun kai sabon farmaki a jihar Cross Rivers inda suka yi awon gaba da wani babban basarake. Sun kuma halaka mutum daya a harin.
Rundunar soji ta ceto iyalan gidan sarkin kauyen Dungwel da 'yan bindiga suka cinna wa wuta a karamar hukumar mangu jihar Plateau. An kai harin ranar Lahadi.
Bayan kwashe shekara 35 tana aiki da gidan talabijin na NTA, Aisha Bello Mustapha ta koma ga mahaliccinta. Mun yi duba kan takaitaccen tarihinta.
Labari ya zo mara dadi yanzu nan cewa ‘Yan bindiga sun kai hari a unguwar Zone 5 da ke yankin gidajen da ke rukunin Kubwa a birnin tarayya Abuja.
Wata kungiyar matasan Arewa sun yi ikirarin cewa akwai wani shiri da suka gano na gurgunta 'yan siyasar Arewa don cimma wata manufa a zaben 2027.
Rundunar yan sandan jihar Katsina ta tabbatar da dakile wani yunkurin yin garkuwa da mutane da yan bindiga suka yi tare da halaka mutum uku daga cikinsu.
Shahararriyar ma'aikaciyar gidan talabijin na NTA, Aisha Bello ta riga mu gidan gaskiya a jiya Lahadi 10 ga watan Disamba, an bayyana lokacin jana'izarta.
Sakamakon hare-haren 'yan bindiga, mutanen kauyen Yewuti da ke babban birnin tarayya Abuja sun yi hijira zuwa makwaftan garuruwa. Yan bindiga sun kashe mutum daya.
Labarai
Samu kari