Gwamnatin tarayya ta shigar da tuhume-tuhume 16 na safarar kudi kan tsohon Ministan Shari’a a Najeriya, Abubakar Malami, bisa zargin boye kudaden haram.
Gwamnatin tarayya ta shigar da tuhume-tuhume 16 na safarar kudi kan tsohon Ministan Shari’a a Najeriya, Abubakar Malami, bisa zargin boye kudaden haram.
A labarin nan, za a ji tsohon gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya shawarci rundunar yan sanda da ta janye yan sandan da ke tsaron Aminu Ado Bayero.
Wata tankar dakon man fetur ta fashe jim kaɗan bayan ta yi hatsari a jihar Ondo, lamarin ya yi ajalin wata mai juna biyu, kananan yara uku da wasu sama da 15.
Mawaki Davido ya janyo wa kansa fushin al'ummar musulmai, bayan ya yaɗa wani bidiyon da ya taɓa ƙimar addinin musulunci, inda ake wasa da Sallah a cikinsa.
'Yan sandan jihar Nasarawa sun yi aikin bajinta ta hanyar bin wasu barayin mota su biyu da suka sace mota daga Lafia, babban birnin jihar sannan suka arce da.
Jarumin Kannywood, Ali Nuhu ya godewa mawaki Davido akan matakin goge bidiyo da ya yi, ya roki magoya bayansa da su bar maganar ta wuce haka a zauna lafiya.
A yanzu Attajirin nan, Gabriele Volpi da yaransa su na ta rigima a kotu tun da aurensa ya mutu da mahaifiyarsu a shekarar 2017, ana ta shari'a kan kadarori.
Wani matashi Dauda Olamilekan ya samu karuwar haihuwa na 'ya'ya hudu bayan ya yi niyyar zubar da cikin matarsa Rukayat tun farko a Ogbomosho da ke jihar Oyo.
Jihar Kano ta yi rashin manyan mutane biyu, Alhassan Dawaki da Zubaida Damakka waɗanda tsofaffin kwamishinoni ne a lokacin gwamnatin Abdullahi Umar Ganduje.
Sheikh Muhammad Auwal Adam Albani ya soki Goodluck Jonathan kan shirin janye tallafin fetur. Shekaru kusan 10 da yin haka, sai ga shi Bola Tinubu ta kawo tsarin
Rahotanni sun yaɗu cewa an halaka Alhazai mutum tara a ƙaramar hukumar Mangu bayan sun dawo daga ƙasa mai tsarki. Gaskiya ta bayyana dangane da batun kisan.
Labarai
Samu kari