Binciken Majalisar Wakilai ya gano sabbin bayanai kan PFIPC, yayin da shugaban ma’aikatan gwamnati ya amince da gazawar tantance takardu kafin amincewa.
Binciken Majalisar Wakilai ya gano sabbin bayanai kan PFIPC, yayin da shugaban ma’aikatan gwamnati ya amince da gazawar tantance takardu kafin amincewa.
Wani alƙalin kotun Shari'a a jihar Katsina ya tsere ta taga bayan 'yan bindiga sun kai hari kotu suna neman shi, lamarin da ya sake tayar da hankalin mazauna yankin.
Yayin da ake ci gaba da alhinin kisam bayin Allah 195 a kananan hukumomi uku a jihar Filato, wasu miyagu sun sake kai sabon hari wani kauye jiya da daddare.
Sheikh Ahmad Gumi ya ce kashe biliyoyin naira wajen siyo makaman da aka yi su a Yakin Duniya II don yaki da 'yan ta'adda tsohon yayi ne. Ya nemi a tattauna da su.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya yi wa sabon gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedatiwa nasiha bayan da aka rantsar da shi matsayin gwamna biyo bayan mutuwar Akeredolu.
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta cafke wani matashi mai suna Salisu Adamu bisa laifin sace wani dan uwansa Auwalu Aminu mai shekaru uku da haihuwa.
‘Yan bindiga za su hallaka daliban jami’ar Gusau da aka yi garkuwa da su. Nan da mako guda za a kashe daliban idan ba a fito da mutanensu da ke tsare ba.
Yan sanda sun tabbatar da cewa wasu gungun 'yan bindiga sun kai mummunan farmaki jihar Anambra. Sun kashe 'yan sanda biyu, sun sace masu zuwa bikin Kirsimeti.
Hukumar 'yan sanda (PSC) ta fara wata tattaunawa da babban sufetan rundunar 'yan sanda don rushe sashen jami'an 'yan sandan sarauniya na rundunar ko a canja masu kaya.
Gwamnatin jihar Sokoto ta kaddamar da sabuwar rundunar tsaron al'ummar jihar. Gwamna Aliyu ya ce rundunar tsaron al'ummar ba kishiyar 'yan sanda ba ce.
Har yanzu mutane su na cikin makokin kashe-kashen da aka yi ne a kauyen Filato. Majalisar Dinkin Duniya ta fusata da kashe-kashen da aka yi a lokacin kirismeti.
Labarai
Samu kari