Majalisar Amintattu (BoT) ta tsagin Tanimu Turaki da aka rushe ta nada shugabannin jam'iyyar PDP na rikon kwarya bisa tanadin kunndik tsarin mulkin jam'iyya.
Majalisar Amintattu (BoT) ta tsagin Tanimu Turaki da aka rushe ta nada shugabannin jam'iyyar PDP na rikon kwarya bisa tanadin kunndik tsarin mulkin jam'iyya.
NiMet ta yi hasashen ruwan sama mai ƙarfi da iska a jihohin Arewa da Kudancin Najeriya a yau 4 ga Mayu, 2026, tare da gargaɗi kan ambaliya da haɗarin walƙiya.
Tsagerun 'yan bindiga sun sake kai sabon hari mai muni kan kauyuka huɗu a karamar hukumar Maru ta jihar Zamfara, sun yi awon gaba da mutane 150 ranar Jumu'a.
Kotun daukaka kara da ke zamanta a birnin tarayya Abuja ta bayyana iyakar da INEC za ta iya kai wa wajen kare kanta a shari'ar zabe a hukuncin da ta yanke.
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta haramta aiwatar da zanga-zangar da magoya bayan jam'iyyun APC da NNPP suka shirya a jihar kan hukuncin kotun daukaka kara.
Dakarun rundunar Operation Hadarin Daji sun samu nasarar halaka yan bindiga huɗu tare da kwato shanun sata 57 a wani samame dabsuka kai a jihar Zamfara.
Bola Tinubu ya nada mutane 10 da za su jagoranci MOFI. Dr. Shamsudeen Usman ya zama Shugaban majalisar sa ido shi kuma Dr. Armstrong Ume Takang shi ne CEO.
Gwamnatin Birtaniya na gayyatar dalibai daga Najeriya da wasu kasashe 14 don neman tallafin karatu daga gidauniyar GREAT gabanin zangon karatu na shekarar 2024-25.
Kamfanin mai na NNPC ya yi alkawarin dakatar da shigo da mai Najeriya zuwa karshen shekarar 2024 inda ya matatun mai za su fara aiki a watan Disamba.
An samu tashin hankali a Kano, yayin da magoya bayan jam'iyyar NNPP suka yi gangamin salloli da addu'o'i duk da gargadin 'yan sanda na kar su yi hakan.
Gwamnatin jihar Kano ta gano wasu daliban makarantar sakandire (JSS da SSS) a cikin ma'aikatan jihar. An kuma gano masu bautar kasa da dan shekara 13 a ciki.
Labarai
Samu kari