Majalisar Wakilai ta Najeriya ta gano cewa an yi amfani da wata wasiƙar fadar shugaban ƙasa ta bogi wajen samun amincewar gwamnati ga wata “hukumar bogi” ta PFIPC.
Majalisar Wakilai ta Najeriya ta gano cewa an yi amfani da wata wasiƙar fadar shugaban ƙasa ta bogi wajen samun amincewar gwamnati ga wata “hukumar bogi” ta PFIPC.
Rundunar 'yan sandan Osun ta ayyana mutum biyar da ake nema ruwa a jallo kan rikicin siyasa, yayin da 'yan takarar AP suka zargi jami'an tsaro da tsangwama.
Gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Olayemi Cardoso, ya bayyana cewa farqshin man fetur, zai ragu a cikin wannan shekarar da muke ciki ta 2024.
Kungiyoyin 'yan ta'adda na ISWAP da na Boko Haram sun yi wani kazamin fada a tsakaninsu, wanda ya yi silar mutuwar mutane da dama a Tafkin Chadi.
Jirgin Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai shilla zuwa birnin Faris daga Abuja bisa ziyarar gashin kai kuma zai dawo gida Najeriya a watan Fabrairu.
A koƙarin kwato wuraren da ke hannun ƴan ta'adda a jihar Borno, sojoji da sauran jami'an tsaro sun faɗa tarkon mayakan Boko Haram, an rasa rayukan jami'an tsaro 3.
Wata kotu a jihar Bauchi ta garkame wani matashi, Yusuf Aminu a gidan yarin a shekaru uku saboda ya gaza biyan bashin naira miliyan 1.6 da ya karba a bankin FCMB.
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta tabbatar da neman wasu shahararrun yan TikTok su shida a jihar. Hukumar na nemansu ne bayan sun aikata sabuwar badala.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin tarayya Abuja, ta bayar da belin tsohon gwamnan jihar Anambra, Willie Obiano, wanda ake tuhuma kan wawushe N4bn.
Tsohon gwamnan jihar Anambra, Willie Obiano ya isa Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja kan zargin badakalar makudan kudade har naira biliyan hudu a jihar.
Wata babbar kotu a Kano ta saka ranar 29 ga watan Maris don yanke hukunci kan dan China, Mr Geng da ake zargin ya kashe budurwarsa Ummukulsum a gidansu.
Labarai
Samu kari