Hamshakin attajiri, Femi Otedola, ya maida martani kan batun cewa ya samar da kudaden gina matatar Dangote. Attajirin ya bayyana cewa zuki ta malle ce kawai.
Hamshakin attajiri, Femi Otedola, ya maida martani kan batun cewa ya samar da kudaden gina matatar Dangote. Attajirin ya bayyana cewa zuki ta malle ce kawai.
NiMet ta yi hasashen ruwan sama mai ƙarfi da iska a jihohin Arewa da Kudancin Najeriya a yau 4 ga Mayu, 2026, tare da gargaɗi kan ambaliya da haɗarin walƙiya.
Ministan Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, ya ce dai-daikun mutane za su biya naira dubu 50 domin mallakar C of O, yayin da kamfanoni za su biya naira dubu 100.
Babban kwamanda janar na rundunar soji, Yerima Kure ya riga mu gidan gaskiya bayan shekaru 84 a duniya. Shi ya jagoranci dakarun da suka murkushe Maitatsine a Kano.
Mutane shida sun rasa rayukansu yayin da rikici ya kaure tsakanin Fulani da wasu yan banga na kabilar Gwarawa a yankin Beji da ke karamar hukumar Bosso, jihar Neja.
Ministar jin kai da walwala, Dakta Betta Edu ta ce sun kammala dukkan shirye-shirye don biyan basukan da matasa masu cin gajiyar N-Power ke binsu a yanzu.
Gwamnan jihar Anambra, Farfesa Charles Chukwuma Soludo ya na da ra’ayin cewa Muhammadu Buhari ya kashe tattalin arzikin Najeriya kafin mikawa Bola Tinubu mulki.
Shehu Sani, tsohon sanata na Kaduna ya yi kira ga yan Najeriya su rika yi wa yan uwansu maza da mata masu fama da lalurar asthma addu'a yanzu da hunturu ya shigo.
Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya bada umarnin garƙame dukkan asusun gwamnatin jiha da na kananan hukumomi nan take daga ranar Alhamis, 23 ga wata.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya yada bidiyo da hotuna a shafinsa na sada zumunta, yayin da ya ziyarci mahaifarsa a jihar Adamawa.
Shahararren malamin Islama na duniya, Mufti Menk ya nuna sadaukarwarsa ga koyarwar Qur'ani a wata ziyara da ya kai Najeriya inda ya gana da yar barkwanci, Taaooma.
Labarai
Samu kari