Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Shugaban cocin 'Adoration Ministry in Enugu, Nigeria' (AMEN), Rabaran Fr. Mbaka, ya bayyana cewa ya hango wani mummunan abu da ke shirin faruwa a Najeriya.
Fafaroma Francis ya roki kasashen duniya da su shiga tsakani don zaman lafiya bayan ECOWAS ta ki amincewa da tsarin ba da mulki na sojojin Jamhuriyar Nijar.
Ƴan bindiga sun farmaki wasu ƙauyukan jihar Katsina inda suka salwantar da rayukan mutane masu yawa. Ƴan bindigan sun kuma sace mata da dabbobi da dama a harin.
Ana shirin nada sababbin Ministoci, Nasir El-Rufai ya yi maganar farko a Twitter. Kusan dai za a iya cewa Nasir El-Rufai ya na shagube ne ga duk wanda ya tsargu
Lagos na cikin birni da aka bayyana shine na hudu da a africa da masu kudi suka fi rayuwa a cikinsa, wanda aka kiyasata akwa miloniya wanda yawansu ya kai 6,000
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya raba mukaman ministoci 45 tare da raba musu ma'aikatu, harkar tsaro kadai za ta samu ministoci biyar a cikin wadanda aka nadan.
A rahoton da muke samu, an ce wasu tsageru sun sace matar wani attajiri a jihar Bauchi da ke Arewa maso Gabashin Najeriya. An bayyana yadda lamarin ya faru.
Sanannen lauya mai rajin kare hakƙin ɗan Adam, ya yi kiran da a saki dakataccen shugaban hukumar EFCC daga ɗaurin da hukumar DSS ta yi masa a birni arayya Abuja
Kungiyar mata injiniyoyi a Najeriya sun roki Tinubu ya tabbatar da ba su damar gyara matatun man Najeriya a cikin kankanin lokacin da ba a yi tsammani ba..
Labarai
Samu kari