Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, zai ziyarci kasar Amurka. Atiku Abubakar zai je Amurka ne domin tattauna matsalolin da suka addabi Najeriya.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, zai ziyarci kasar Amurka. Atiku Abubakar zai je Amurka ne domin tattauna matsalolin da suka addabi Najeriya.
Wani bidiyo da ya yadu ya nuno lokacin da wani malami ya tara dalibansa don dauko wani yaro da ke yawan fashin zuwa makaranta. Bidiyon akwai ban dariya.
Shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya tabbatar da naɗin Wura-Ola Adepoju a matsayin kwanturola janar ta hukumar shige da fice ta ƙasa NIS.
Jami'an tsaro a jihar Bauchi sun yi nasarar sheke wani dan bindiga a karamar hukumar Toro ta jihar Nasarawa sannan suka yi nasarar ceto wasu mutum 3 da aka sace.
Ma'aikatan jinya su yi wa mara lafiya addu'a laifi ne a kasar Ingila. An ruwaito cewa 'yar Najeriyar ta yi wa wani mara lafiya addu'a ne, shi kuma ya yi kararta.
Majalisar wakilan tarayya ta fara aiki gadan-gadan kan kasafin kuɗin 2024 waɓda shugaban ƙasa ya gabatar a zaman haɗin guiwa ranar Laraba da ta gabata.
Jami'an yan sanda tare da hadin gwiwar yan sakai sun yi nasarar fatattakar miyagun yan bindiga a wani artabu a jihar Bauchi, inda suka halaka dan bindiga daya.
Wani dan Najeriya ya ba da labari mai ciwo na wasu iyali da suka rasa mahaifinsu cikin dare. Jama’a sun yi martani sosai kan wallafar da ya yi a dandalin Twitter.
Yan bindiga sun kai farmaki kan motar kuɗin gidan gwamnatin jihar Ogun, sun yi awon gaba da makudan kudi tare da ajalin akantan ofishin Gwamna Abiodun.
An gurfanar da matar ne mai suna Hafsa bisa zargin ta yi wa mijinta dukan tsiya kan hira da 'yan mata a waya. Kotu ta kulle ta zuwa 11 ga watan Disamba, 2023.
Labarai
Samu kari