Rahotanni sun nuna gwamnan Kaduna, Uba Sani, ya yanke shawarar zaɓar Kirista daga Kudancin Kaduna a matsayin mataimakinsa domin daidaita tikitin APC a 2027.
Rahotanni sun nuna gwamnan Kaduna, Uba Sani, ya yanke shawarar zaɓar Kirista daga Kudancin Kaduna a matsayin mataimakinsa domin daidaita tikitin APC a 2027.
'Yan daba sun kai hari cibiyar rabon PVC ta INEC a Osun, sun kwashe fakitoci uku na katunan zaɓe. Rundunar 'yan sanda ta fara bincike domin kamo maharan.
An gurfanar da tsohon kakakin majalisar jihar Ogun, Olakunle Oluomo, da wasu mutum biyu a gaban kotu bisa zarginsu da karkatar da naira biliyan biyu da rabi.
Mataimakin shugaban ƙasa, Sanata Kashim Shettima ya ce rashin gaskiyar dhugabanci ce asalin matsalar da ta haddasa rashin tsaro a faɗin arewacin Najeriya.
Tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Atiku Abubakar, ya yi martani kan ficewar kasashen Mali, Burkina Faso da Jamhuriyar Nijar daga kungiyar ECOWAS.
Rundunar sojin saman Nigeriya ta yi luguden wuta kan 'yan bindiga a karamar hukumar Birnin Gwari da ke jihar Kaduna inda suka hallaka 30 a kan babura guda 15.
Wani mummunan hatsari ya yi ajalin sabuwar amarya, ƙawaye 5 da wasu mutane a yankin Lukoro a jihar Neja da yammacin ranar Jumu'a, FRSC ta tabbatar.
Wasu miyagun yan bindiga sun kai sabon farmaki a jihar Zamfara inda suka tafka sabuwar ta'asa. Yan bindigan sun sace amarya da ango a yayin farmakin.
Wata daliba mai suna Jamima Shetima Balami ta dauki ranta ta hanyar shan wani abu da ake kyautata zaton gubar bera ne a jihar Adamawa bayan rabuwa da saurayinta.
Wasu miyagun yan bindiga sun kai sabon farmaki a jihar Sokoto inda suka tafka sabuwar ta'asa. Yan bindigan sun yi awon gaba wani babban dan kasuwa.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda, ya bukaci al’ummar jihar da su jajirce wajen kare kansu daga hare-haren ‘yan bindiga da ke kai wa garuruwansu hari.
Labarai
Samu kari