An gano wani faifan bidiyo inda hadimin shugaban ma'aikatan gwamnatin Gombe ke zabgawa kansila masuka kan zargin ya ce zai mari mai gidansa saboda wai an biya shi.
An gano wani faifan bidiyo inda hadimin shugaban ma'aikatan gwamnatin Gombe ke zabgawa kansila masuka kan zargin ya ce zai mari mai gidansa saboda wai an biya shi.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya sake nadi mai muhimmanci, inda ya nada Mojoyinoluwa Dekalu-Thomas a matsayin sabuwar Manajan darakta kuma shugabar hukumar NELMCO.
Bankin CBN bai san yadda zai yi da tashin da Dala ta ke yi ba. Hakan ya jawo masu gidajen mai su na son saidawa ‘Yan Najeriya litar man fetur a kan kusan N700.
Wani dalibi a jami'ar Fasaha ta Akure (FUTA) da ke jihar Ondo da aka bayyana sunansa da Ayomide Akeredolu ya fadi ƙasa matacce a yayin da yake shirin zana.
Wani bidiyon shahararriyar jarumar Nollywood Regina Daniels da mijinta dan siyasa, Ned Nwoko da suka halarci bikin diyar Sanata Sani a Abuja ya yadu a intanet.
Jam'iyyar Peoples Redemtion Party (PRP) ta nuna rashin jindaɗinta kan yadda Njeriya ta yi ruwa da tsaki kan rikicin Jamhuriyar ta kyale matsalolin da take da su
Shugaban hukumar ECOWAS Omar Alieu Touray, ya musanta raɗe-raɗin da ake na cewa wasu ƙasashen Turawa ne ke tafiyar da al'amuranta. Ya kuma ce kungiyar ba ta.
Wasu yan bindiga da ake zaton yan daba ne sun kai farmaki caji Ofis a yankin ƙaramar hukumar Ethiope ta gabas a jihar Delta, sun kashe ɗan sanda guda ɗaya.
Kungiyar Raya Kasashen Afirka ta Yamma, ECOWAS ta bayyana cewa har yanzu sojin Nijar su na da sauran dama na mika mulki cikin ruwan sanyi kafin lokaci ya kure.
Wata matashiya yar Najeriya da ke zama a Japan ta nunawa duniya dakinta. Ta bayyana cewa tana biyan N238,000 a matsayin kudin hawa duk wata kuma ya zo da gado.
Labarai
Samu kari