Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa ya damu matukan kan matsalar rashin tsaro a Arewacin Najeriya. Ya ce gwamnatinsa na daukar matakai.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa ya damu matukan kan matsalar rashin tsaro a Arewacin Najeriya. Ya ce gwamnatinsa na daukar matakai.
Kotun Tarayya ta karyata labarin cewa an yi yunkurin hallaka Mai Shari'a, James Omotosho saboda hukuncin da ya yanke kan Nnamdi Kanu a makon jiya.
Shugaban Kasa Tinubu ya tabbatarwa yan Najeriya cewa karin albashi mafi karanci na nan tafe nan gaba, shugaban kasar ya furta hakan ne a jawabinsa ranar Litinin
Za a ji yadda daya daga cikin matan marigayi Sarkin Dutse, Asiya Nuhu Sanusi, ta maka Sarki Hamim Nuhu Sanusi, a gaban kotun Musulunci a kan rabon gadonta.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa ta tattala makudan kudin da suka kai naira tiriliyan ɗaya daga cire tallafin kan fetur a Najeriya.
An binciko yarejeniyar Bola Tinubu da Nasir El-Rufai shekara 1 kafin nada Ministoci. Wasu sun taso Nasir El-Rufai a gaba saboda za a ba shi Minista a Najeriya.
Hukumar agaji ta NEMA ta bayyana cewa, za ta dauki matakin kare rumbunta na abinci a jihohi, fara wa daga jihar Kaduna da ke Arewa maso Yammacin Najeriya a yau.
Shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya amince da samar da motocin Bas a manyan makarantun gaba da sakandire a sassan ƙasar nan domin tallafawa ɗalibai.
Bola Tinubu ya yi jawabi a matsayin shugaban Najeriya kan halin da kasa ta ke ciki, za a taimakawa kamfanoni, manoma da masu bukatar motocin hawa cikin sauki.
Makonni kaɗan bayan halaka manoma kusan 15, mayaƙan kungiyar ta'addanci watau Boko Haram sun kuma yanke wasu manoma kusan 10 a kauyuka biyu na jihar Borno.
Gwamna Babajide Sanwo Olu na jihar Legas ya bayyana matakan da gwamnatinsa ta fara ɗauka da nufin magance radaɗin cire tallafin man fetur da talaka da maaikata.
Labarai
Samu kari