Gwamna Mai Mala Buni da 'yan APC a jihar Yobe sun amince da tsohon sakataren gwamnati jihar Baba Malam Wali ya yi takarar gwamna a zaben 2027 mai zuwa.
Gwamna Mai Mala Buni da 'yan APC a jihar Yobe sun amince da tsohon sakataren gwamnati jihar Baba Malam Wali ya yi takarar gwamna a zaben 2027 mai zuwa.
Kotun Kolin Najeriya ta shirya yanke hukunci kan takaddamar rikicin shugabancin jam'iyyar ADC. Kotun Kolin za ta yanke hukuncinta a ranar Alhamis.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin, ya yu ta'aziyyar mutanen da suka mutu a harin bam din da sojoji suka kai kan masu bikin Maulidi a Kaduna.
Gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi ya kirkiro sabuwar ma'aikatar jin kai da walwala don rage wa jama'ar jihar talauci da radadin da su ke ciki bayan cire tallafi.
Mr Sunday Ogwo Okpalle ya kasan jami'in dan sanda na tsawon shekaru talatin biyar, inda ya yi aiki a Niger, sai dai yanzu ya koma barace-barace don neman abinci.
Hadimin mawaki Davido, Isreal DMW, ya zama mai zafi a gari yayin da wata matashiyar budurwa, Ella Ada, ta nemi aurensa. Cikin kuka take rokonsa da ya aureta.
Duk da alkawarin da NNPCL ya yi, ba dole ba ne matatar da ake jira ta soma aiki a Disamba. Gwamnatin Muhammadu Buhari ta kashe biliyoyi masu yawa domin gyaransu.
Wani fasto dan Najeriya ya jawo cece-kuce a soshiyal midiya bayan ya bukaci yan cocinsa su kara kudin da su ke bayarwa sadaka. An yi maartani sosai.
Wadanda suka tsira a harin bam da rundunar sojin Najeriya ta kai sun ba da labarin abun da ya faru kan idanunsu. Adadin wadanda suka rasu ya karu zuwa 120.
Kungiyar Dattawan Arewa ta yi martani kan harin bam a Kaduna inda ta ce idan a wata kasa ce da tuni manyan sojojin kasar sun yi murabus kan abin da ya faru.
Hafsan sojin Najeriya, Manjo-Janar Taoreed Lagbaja ya karrama dakaru 86 saboda kwarewar aiki da kuma nuna bajinta a jarabawar karin girma da aka yi musu.
Labarai
Samu kari