'Yan bindiga sun sace Alƙalin Babbar Kotun Jihar Kebbi, Mai Shari’a Faruku Hassan Bunza, daga gidansa da ke ƙaramar hukumar Bunza a gidansa da daddare.
'Yan bindiga sun sace Alƙalin Babbar Kotun Jihar Kebbi, Mai Shari’a Faruku Hassan Bunza, daga gidansa da ke ƙaramar hukumar Bunza a gidansa da daddare.
'Yan bindiga sun sace Alƙalin Babbar Kotun Jihar Kebbi, Mai Shari’a Faruku Hassan Bunza, daga gidansa da ke ƙaramar hukumar Bunza a gidansa da daddare.
Rabaran Ejike Mbakah na cocin AMEN ya yi gargadi ga Shugaban kasa Bola Tinubu da ‘yan siyasa. Ya tuna yadda ya yi hasashen yunwa a kasar shekaru biyu da suka gabata.
Za a ji yadda sabon tsarin CBN zai jawo karin tsadar kaya a Najeriya. Wani malamin makaranta kuma masanin tattalin arziki ya fada mana illar tashin farashin Dala.
Gwamnan Kano yana neman yadda farashin abinci zai sauko kafin watan azumi. Abba Kabir Yusuf ya yi alkawari zai raba abinci ga masu karamin karfi a kowace mazaba.
Bashir Ahmad, tsohon hadimin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya soki yunkurin gwamnan Kano Abba Yusuf inda ya bukaci da ya yi koyi da Babajide Sanwo-Olu.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bayyana shirinsa na ganawa da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin sanar masa da kangin da mutane ke ciki a yanzu.
Wani mai tura baro a kasuwar Kwali dake babban birnin tarayya Abuja ya tsere da buhun shinkafa da wasu kayan wata mata. Za ta aurar da 'diyarta ne.
Wata babbar kotun Kano ta yankewa wata matar aure, Rukayya Abubakar, hukuncin daurin rai da rai kan kishe ‘dan kishiyarta bayan ta jefa shi a cikin rijiya.
Gwamna Nasiru Idris Kauran Gwandu ya bayyana cewa gwamnatinsa zata ciyar da jama'a abinci kyauta a watan Ramadan domin neman ladan Allah madaikakin sarki.
Bankin CBN ya bankado wasu makudan kudade da suka kai dala biliyan 2.4 wadanda suke jawo faduwar darajar Naira da tabarbarewar kasuwar hada-hadar kudi.
Labarai
Samu kari