Shugaban Amurka Donald Trump ya yaba wa Shugaba Bola Tinubu kan jagorancinsa wajen yaƙi da ’yan ta’adda, yana mai cewa Amurka za ta ƙarfafa haɗin gwiwa da Najeriya.
Shugaban Amurka Donald Trump ya yaba wa Shugaba Bola Tinubu kan jagorancinsa wajen yaƙi da ’yan ta’adda, yana mai cewa Amurka za ta ƙarfafa haɗin gwiwa da Najeriya.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya ziyarci wurin da fusatattaun matasan kauyen Wurma suka fito zanga-zanga, ya masu alkawin magance lamarin.
Al’ummar unguwar Bachirawa karshen kwalta, sun koka cewa wasu 'yan daudu sun kai farmaki a ofishin hukumar Hisbah na yankin Bachirawan dake jihar Kano.
Akalla mutane uku ne suka mutu a wasu tagwayen hare-hare da ake zargin mayakan kungiyar ISWAP da kai wa a karamar hukumar Damboa da ke jihar Borno.
Idan tsohon ministan wuta ya yi nasara, za a biya shi diyyar N1bn a kan binciken aikin Mambilla. Lauyoyi sun garzaya kotu a Abuja, sun yi karar AGF da EFCC.
Za a toshe asusu miliyan 70 saboda rashin BVN da NIN a Najeriya. CBN ya bda umarin a rufe duk asusun da aka samu bai da lambobin banki na BVN ko NIN.
Hukumar NYSC da ‘yan Najeriya sun jinjinawa wata ‘yar bautar kasa, Adedeji Taofeekat Adebimpe, wacce ta tsinci wayar iPhone 13 Pro Max da ta bata sannan ta mayar.
Sheikh Abdallah Usman Gadon Kaya da Sheikh Sani Umar Rijiyar Lemo, sun bayyana rashin jin daɗinsu da kuma yadda suke ganin za a tari hanzarin lamarin.
Wata mata a kusa da Abuja, Jane Ebi, a ranar Juma’a ta roki kotu da ta raba aurensu da mijinta Monday saboda neman mata da yake yi, ta ce ta gaji.
Gwamnatin jihar Yobe karkashin Gwamna Mai Mala Buni ta amince da cire Naira biliyan 4 domin raba wa ma'aikata da ƴan fansho a matsayin tallafin rage zafi.
Labarai
Samu kari